Ƙungiyar SERAP ta kai INEC kotu tana neman ta binciki zargin cewa gwamnonin APC sun karkatar da kusan N800bn daga kudaden FAAC domin yakin neman zaben 2027.
Ƙungiyar SERAP ta kai INEC kotu tana neman ta binciki zargin cewa gwamnonin APC sun karkatar da kusan N800bn daga kudaden FAAC domin yakin neman zaben 2027.
Uwargidan shugaban kasa, Sanata Oluremi Tinubu ta roki Burna Boy, Davido da sauran manyan mawaka da su ba da ta su gudunmawar wajen taimakawa talakawa.
Babbar kotun jihar Kano ta dage shari'ar tsohon gwamnan Kano, Abullahi Ganduje da ake zargin ya hada kai da iyalansa da wasu sun aikata zamba da karbar rashawa.
Dillalan man fetur sun dora laifin karancin man fetur a Najeriya kan kamfanin NNPCL. Yanzu haka ana sayar da man kan Naira 800 zuwa Naira 1200 a kasar
Darajar Naira ta yi raga-raga a satin da ya gabata da kaso 23%. Masana sun gano cewa wayau da ake nunawa wajen cinikin Dala ya jawo Naira ta fadi a kasuwa.
Kungiyar dillalan mai (IPMAN) ta magantu kan wahalar man fetur da ake fama da shi a kasar tana mai cewa za a dauki akalla makonni biyu kafin komai ya daidaita.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, ya kusa cika shekara daya a kan karagar mulkin Najeriya. Shugaba Tinubu zai yi wa majalisar ministocinsa garambawul.
Hukumar yaki da safarar mutane ta NAPTIP ta bayyana cewa kaciyar mata laifi ne kuma hukuncin shekara 4 ga duk wanda ya yiwa mace kaciya a Najeriya.
Rahotanni sun bayyana cewa wasu tsagerun ƴan bindiga da ake kyautata zaton fulani makiyaya ne sun yi ajalin mutum uku a kauyen Nimbo da ke jihar Enugu.
Rahotanni sun tabbatar da rasuwar yayan tsohon gwamnan jihar Sokoto, Sanata Aliyu Magatakarda Wamakko. Marigayin ya rasu ne bayan 'yar gajeruwar rashin lafiya.
Kamfanin AP Moller-Maersk, wani kamfanin jigilar kayayyaki na kasar Denmark ya yi alkawarin zuba jarin $600m domin bunkasa gine-ginen tashar jiragen ruwan Najeriya.
Labarai
Samu kari