Mai martaba Muhammadu Sanusi II zai jagoranci wani gagarumin bikin nadin sarautar karawa wasu hakimai matsayi a Kano. Za a karawa mutane shida matsayi.
Mai martaba Muhammadu Sanusi II zai jagoranci wani gagarumin bikin nadin sarautar karawa wasu hakimai matsayi a Kano. Za a karawa mutane shida matsayi.
Hukumar jin dadin Alhazai ta kasa (NAHCON) ta sanar da lokacij fara jigilar maniyyata zuwa Saudiyya. Ta bayya cewa jirgin farko zai tashi a birnin Abeokuta.
Hukumar agaji ta NEMA ta fadi gaskiya kan yadda aka yada labarin wai an fasa rumbun abincinta a Abuja an kwashi kaya. Ta bayyana gaskiyar abin da ya faru a birnin.
Wani matashi 'dan kungiyar JIBWIS daga jihar Katsina, Salihu Abdulhadi Kankia ya tsinci jaka dauke da naira miliyan 100 sannan ya mayarwa mai ita.
Fasto Henry Ojo ya roki 'yan Najeriya su kara hakuri da halin da ake ciki inda ya ce idan har za a tsallake mulkin Buhari na farko to wannan mai sauki ne.
Za a ji Bola Tinubu ya gabatar da jawabin shiga sabuwar shekarar 2024. Shugaban kasa ya tabo batutuwa da yawa a jawabinsa, ya yi alkawarin kawo sauki
Sheikh Kabir Gombe ya ba Tinubu shawarar a saye abinci domin a rabawa talakawa. Malamin ya ce idan wahalar rayuwa ta kai bango, abubuwa za su birkice a Najeriya.
Masana ilimin taurarai sun yi hasashe, sun hango yadda za a yi azumin Ramadana a shekarar 2030 har sau biyu. Sun bayyana dalilin da zai jawo haka a shekarar.
Harbe-harben sojoji ya yi ajalin mutuwar mutane biyu da jikkata wasu mutane a jihar Delta yayin da ‘yan Najeriya ke fama da hare-haren ‘yan bindiga da masu garkuwa.
Jama’an gari sun sace abinci da aka tarwatsa wurin ajiyan kaya a birnin Abuja. Bisa dukkan alamu jami’an tsaro ba su ankara da wuri ba ko kuwa ba a iya kai dauki ba.
Bayan rasuwar jarumin fina-finan Nollywood, tsohuwar mai tsaron ragar tawagar Super Falcons ta Najeriya, Bidemi Aluko-Olaseni ta riga mu gidan gaskiya.
Labarai
Samu kari