Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya bayyana umarnin da ya bari idan har Jamhuriyar Musulunci ta samu nasarar daukar fansa a kansa ta hanyar kashe shi.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya bayyana umarnin da ya bari idan har Jamhuriyar Musulunci ta samu nasarar daukar fansa a kansa ta hanyar kashe shi.
Babbar Kotun Tarayya da ke zamanta a Abuja ta dakatar da shirin aurar da ƴan mata 100 a jihar Niger da kakakin Majalisar jihar ya yi alkawarin daukar nauyi.
Majalisar dattawa ta zartar da kudurin dokar kafa hukumar raya Arewa maso Yamma. Idan aka kafa hukumar, za ta inganta rayuwa da farfado da tattalin arzikin shiyyar.
Babbar mai shari’a ta Kano kuma kwamishinar shari’a, Mai Shari'a Dije Abdu Aboki, ta sauya kotun da za ta saurari shari’ar Dr. Abdullahi Umar Ganduje.
Ma’aikatar ma’adanan kasa ta jihar Neja ta damke wasu mutane 30 da ake zargi da hakar ma’adanai a yankin Maitumbi ba bisa ka’ida ba. cikin mutanen akwai yara.
Sabon shugaban kasar Senegal, Bassirou Faye ya kawo ziyara Najeriya yayin da ya sanya labule da Shugaba Bola Tinubu a fadar Aso Rock da ke birnin Abuja.
Babbar mai shari’a a jihar, Dije Abdu Aboki ta sanya hannu wajen sakin daurarru biyar da ke daure a gidan gyaran hali Kano. An gargade su kada su dawo.
Ministan sufurin jiragen sama, Festus Keyamo, ya magantu yayin da kamfanin jiragen Emirates ya sanar da cewa zai dawo jigilar fasinjoji a Nigeria a watan Oktoba.
Kungiyar tarayyar kashen turai (EU) za ta bada gudumawa wajen yaki da ta'addanci da farfado daa yankin Arewa maso gabas. Rundunar sojin Najeriya ne ta bayyana haka.
Rundunar sojin Najeriy ta sanar da cewa yan ta'addan ISWAP da Boko Haram 47 sun mika wuya a jihar Borno. Jami'in hulda da jama'a na rundunar ne ya sanar da haka.
Labarai
Samu kari