Fitaccen malamin Kirista, Enoch Adeboye ya bayyana cewa Allah ya riga ya zabi shugaban Najeriya na gaba kafin zaben 2027, yana cewa ikon Allah ya fi karfin siyasa.
Fitaccen malamin Kirista, Enoch Adeboye ya bayyana cewa Allah ya riga ya zabi shugaban Najeriya na gaba kafin zaben 2027, yana cewa ikon Allah ya fi karfin siyasa.
Rahotanni daga wasu jihohin Najeriya sun nuna yadɗa maniyyata ke zuwa neman a dawo masu da kuɗaɗensu bayan NAHCON ta sanar da ƙarin N1.9m a kowace kujera.
Gwamnan jihar Zamfara ya koka kan matsalar rashin tsaron da ake fama da ita jihar. Ya bukaci gwamnatin tarayya da ta bi hanyoyin kawo karshen matsalar.
Tsohon Ministan Sadarwa, Farfesa Isa Pantami da abokinsa, Femi Fani-Kayode sun ziyarci ofishin jakadancin Rasha domin jajanta musu kan harin ta'addanci.
Wasu maharan sun yi garkuwa da matan aure 12 da namiji ɗaya, sun kwashi dukiyar bayin Allah mai ɗumbin yawa a karamar hukumar Dutsinma a jihar Katsina.
Shahararren malamin nan na jihar Kaduna, Dakta Ahmad Abubakar Mahmud Gumi, ya amsa gayyatar jami'an tsaro, ya ce babu wani abun fargaba game da hakan.
Yayin da ake cikin watan alfarma mai albarka, 'yan bindiga sun yi garkuwa da malamin Musulunci mai suna Sheikh Quasim Musa a jihar kogi da ke Arewacin Najeriya.
Wani ɗan bindiga ya bude shafi a dandalin TikTok, inda ya ke baje kolin irin maƙudan kuɗaɗe da makaman da tawagarsa ta tara. Lamarin da ya jawo cece-kuce.
Wasu miyagu da ake zargin 'yan fashi ne sun kai hari dakunan dalibai mata a Jami'ar Tarayya da ke jihar Kogi inda suka musu barna da satar dukiyoyi..
Gwamnatin shugaban kasa Bola Tinubu, ta karbo aron ¥15bn daga wata hukumar ƙasaar waje domin bunkasa harkar noma a Najeriya, sai an shekara 30 ba a gama biya ba.
Labarai
Samu kari