Shugaban kasar Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya daga darajar karamar Ministar harkokin waje, Bianca Odumegwu-Ojukwu zuwa matsayin Ministar harkokin waje.
Shugaban kasar Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya daga darajar karamar Ministar harkokin waje, Bianca Odumegwu-Ojukwu zuwa matsayin Ministar harkokin waje.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta hana hukumar IKEC amincewa ko shiga tarukan jam'iyyar ADC na jihohi da tsagin Sanata David Mark ya shirya.
Gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano ya ce zai waiwayi bidiyo 'Gandollar' domin gano gaskiya kan zargin da ake yi wa Abdullahi Ganduje na ya karbi daloli.
Majalisar dokokin jihar Edo ta tsige mataimakin gwamnan jihar Edo daga kan mukaminsa. An tsige Philip Shaibu ne kan wasu zarge-zarge da ake yi masa.
Rahotanni sun bayyana cewa an gurfanar da Emefiele tare da Henry Isioma Omoile a gaban kotun mai shari’a Rahman Oshodi kan sabbin tuhume-tuhume 26.
Babban bankin Najeriya (CBN) ya sallami wasu daga cikin ma'aikatansa har guda 50 a ci gaba da garambawul din ake yi a bankin. Akwai wasu da za a kora nan gaba.
Hasashen hukumar NiMet ya nuna cewa za ayi zazzafar rana da kuma tsawa daga ranar Litinin zuwa Laraba a Nijeriya. Wannan lokaci ne na bukukuwan Sallah.
Rundunar sojojin Najeriya ta tabbatar da cewa jami'anta sun hallaka 'yan ta'adda mutum shida a jihar Borno. An kashe su ne bayan sun yi wa sojoji kwanton bauna.
Wasun 'yan bindiga sun kai farmaki a gidan dan majalisar wakilan tarayya a birnin Makurdi na jihar Benue. A yayin harin sun tafka barna mai tarin yawa.
Gwamnatin jihar Kogi ta koka kan rashin isowar abincin tallafin gwamnatin tarayya jihar. Ta ce rashin isowar abincin yana alaka da sakacin gwamnatin tarayya.
An sanar da ranar da ya kamata Musulmai a Najeriya su fara duba watan sallah a shekarar 2024, wanda tuni an azumci kwanaki da dama a watan Ramadana.
Labarai
Samu kari