Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, zai ziyarci kasar Amurka. Atiku Abubakar zai je Amurka ne domin tattauna matsalolin da suka addabi Najeriya.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, zai ziyarci kasar Amurka. Atiku Abubakar zai je Amurka ne domin tattauna matsalolin da suka addabi Najeriya.
Gwamnan jihar Katsina, Dikko Radda ya nuna alhini kan rasuwar fitaccen mawakin gargajiyar Hausa, Alhaji Surajo Mai-Asharalle, wanda ya rasu bayan fama da jinya.
Wanda ake kara na 6 ne kawai ta hannun lauyansa, Nureini Jimoh, ya gurfana a gaban kotun yayin da Ganduje da sauran wadanda ake karar 7 ba su halarta ba.
Rahotanni na nuni da cewa wasu jami'an hukumar da ke yaki da cin hanci da rasha (EFCC) dauke da makamai sun mamaye gidan Yahaya Bello da ke birnin tarayya Abuja.
A wani sako da ya aikewa manema labarai a daren ranar Talata, Salisu Wusono, kakakin APC a Kaduna, ya ce babu wani shiri da jam'iyyar ke yi na dakatar da El-Rufai.
Karamin ministan ma’adanan man fetur, Heineken Lokpobiri ya yi barazanar kwace lasisin rijiyoyin mai da ba sa aiki akasar nan saboda rashin samar da kudin shiga
Matar shugaban kasa, sanata Remi tinubu ta kaddamar da shirin tallafawa mata da masu bukata ta musamman a Borno. Mutane daga Arewa maso gabas ne za su mori shirin
Shugaban jam'iyyar APC na kasa, Abdullahi Ganduje ya aika sako ga gwamnatin Kano yana mai cewa babu wanda zai iya jijjigashi daga matsayinsa na shugaban jam'iyyar.
Matashin lauya a jihar Kano, Abba Hikima ya ce za’a sha tiri-tiri a wannan shari'ar Abdullahi Ganduje da gwamnatin Kano. Kuma kama Ganduje abune mai matukar wahala.
Gwamnatin tarayya ta kaddamar da shirin noma ga mata a Arewa ta tsakiya, inda ta raba naira miliyan goma ga jihohin domin rabawa ga mata ashirin a jihohin
Mutane uku a kihar Edo sun yi karyar an yi garkuwa da su ne da kuma bukatar kudin fansa. 'Yan sanda sun tabbatar da faruwar lamarin da nasarar cafke su
Labarai
Samu kari