Matar tsohon gwamnan jihar Kaduna, Hajiya Asia El-Rufai, ta roƙi Shugaba Tinubu ya tabbatar mijinta ya samu adalci da hakkoƙin kundin tsarin mulki.
Matar tsohon gwamnan jihar Kaduna, Hajiya Asia El-Rufai, ta roƙi Shugaba Tinubu ya tabbatar mijinta ya samu adalci da hakkoƙin kundin tsarin mulki.
An ji cewa wasu mutane sun taru sun kashe wani mutum a karamar hukumar Ajingi a yankin Balare kan zarin ya saci babur a jihar Kano. Sun kona gawar shi.
Wani jigon jam'iyyar APC a jihar Osun, Olatunbosun Oyintoloye ya shawarci shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu kan dabarun samun karin arziki a Najeriya.
An sake barkewa da murna bayan Naira ta sake nakasa dala a kasuwa a yau Litinin 27 ga watan Mayu yayin da ta karu da 10.71% idan aka kwatanta da makon jiya.
Gwamnatin jihar Kano ta yi martani kan labarin dake bayyana bullar tashin hankali a jihar saboda rushe masarautu da nada sabon sarki Malam Muhammad Sanusi II.
Aminu Babba Ɗanagundi ya bayyana cewa mataimakin gwamnan Kano ya yi kuskuren zargin NSA Nuhu Ribadu da hannu a dawo da Sarki Aminu Ado Bsyero cikin Kano.
Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa babu gwamnatin da za ta iya biyan ma'aikata N497000 a matsayin mafi ƙarancin albashi ba, ta ce abun ya yi yawa.
Ministan harkokin jiragen sama, Festus Keyamo ya kara nanata cewa har yanzun gwamnati ba ta caɓza tunani ba, ta dakatar da aikin jirgin samaɓ Nigeria Air na Buhari.
Gwamnatin jihar Kano ta hannun mataimakin gwamnan jihar ta bukaci shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu da ya fitar da Aminu Ado Bayero daga cikin Kano.
Majalisar dokokin jihar Kano ta musanta labarin da ke cewa ‘yan majalisar sun karbi cin hanci domin rushe masarautun jihar biyar da nada sabon sarki.
Yayin da duniya ke bikin ranar yara ta duniya, akasarin yara a Najeriya ba za su iya bikin wannan rana ba duba da kangin rayuwa da suke ciki a yanzu.
Labarai
Samu kari