Wasu matasa sun gudanar da zanga-zanga a gidsn tsohon shugaban kasa, Goodluck Ebele Jonathan. Sun bukaci ya fito takara a babban zaben shekarar 2027.
Wasu matasa sun gudanar da zanga-zanga a gidsn tsohon shugaban kasa, Goodluck Ebele Jonathan. Sun bukaci ya fito takara a babban zaben shekarar 2027.
Tsohon shugaban APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje ya ce an masa gurguwar fassara kan kiran Muhammadu Sansu da Sarkin Kano a wurin rantsar da Murtala Garo.
Rundunar sojojin Najeriya ta bayyana cewa dakarunta da ke aikin wanzar da zaman lafiya a Arewa maso Gabas sun halaka ƴan ta'adda biyu a jihar Borno.
Mai ba shugaban ƙasa shawara kan tsaron ƙasa (NSA), Malam Nuhu Ribaɗu ya bayyana cewa Najeriya za ta bi hanyoyin zama wajen kawar da ta'addanci a ƙasar.
Shugaban kasan Najeriya, Bola Tinubu, ya tabo batun matsalar ta'addanci da hako ma'adanai ba bisa ka'ida da suka zama ruwan dare a nahiyar Afirika.
Kungiyar fafutukar kafa kasar Yarabawa ta bukaci shugaba Tinubu ya ware su daga Najeriya cikin wata biyu. Sunday Igbohon da Farfesa Akintoye ne suka ba da sanarwar
Kasuwar kayan abinci ta duniya dake jihar Oyo ta yi gargadin daukar matakin ba sani ba sabo kan duk dan kasuwar da aka kama yana boye abinci domin daga farashi
Tsohon shugaban kasa, Goodluck Ebele Jonathan, ya goyi bayan samar da 'yan sandan jihohi a kasar nan. Ya ce za a samu tsaro idan aka samar da su.
Sufeto Janar na ‘yan sandan Najeriya, Kayode Egbetokun, ya nuna adawa da kafa ‘yan sandan jihohi da hujjar cewa har yanzu Najeriya ba ta kai ga matakin haka ba.
Gwamnatin Najeriya ta bayyana nasarar samun bashin da ya kai dala biliyan 2.25 daga bankin duniya. Ministan kudin kasar ya bayyana matakai da za a bi wajen biya
Hukumar manyan asibitoci ta Kano ta bayyana takaici kan yadda KEDCO ya yanke wutar asibitin Imamu Wali ba. Dakta Mansur Mudi Nagoda ya ce za yi yi kokarin gyara
Labarai
Samu kari