Danyen mai yana tashi a duniya ake ganin canji a litar fetur a gidajen mai amma idan ya sauka sai labarin ya canza. Dangote ya fadi abin da ya hana fetur ya yi araha
Danyen mai yana tashi a duniya ake ganin canji a litar fetur a gidajen mai amma idan ya sauka sai labarin ya canza. Dangote ya fadi abin da ya hana fetur ya yi araha
Babban Bankin Najeriya CBN ya soke lasisin wasu bankunan microfinance 46 daga 1 ga Yuli, 2026 saboda rashin cika ƙa’idojin aiki da doka ta tanada.
Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta bayyana cewa an kara yawan jami’an tsaro a wurare masu muhimmanci domin dakile duk wani yunkurin tayar da hankali.
Shugaba Bola Tinubu ya tabbatar da ‘Nigeria, mun jinjina miki’ a matsayin sabuwar wakar taken kasa a lokacin da ya shiga taron majalisar dokoki ta kasa a Abuja.
Tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar ya soki manufofin tattalin arzikin shugaban kasa Bola Tinubu. Ya ba da shawarar yadda za a dawo da darajar Najeriya.
Alkalin alkalan Najeriya, mai sharia Olukayode Ariwoola, ya gayyaci alkalan manyan kotunan Kano kan hukunce-hukuncen da suka yi kan rikicin masarautar Kano.
Hatsarin jirgin kasa ya yi sanadiyyar wasu yara mata su biyu a birnin tarayya Abuja. Yaran Hassana da Hussaina sun mutu har lahira bayan jirgin ya murkushe su.
Bayan cika shekara da hawa mulki, shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya gaza cika alkawuran samar da tsaro, karin albashi, inganta harkar noma da sauransu.
Kungiyar sarakunan Najeriya ta bukaci Sarkin Kano na 16 Muhammadu Sanusi II da ya mutunta umarnin kotun tarayya ta hanyar ficewa daga fadar Sarkin Kano.
Wasu yan ta’adda a jihar Kaduna sun gamu da gamonsu bayan hadakar jami’an tsaro suka fatattake su a maboyarsu dake Karamar hukumar Kachia a jihar Kaduna.
A ranar talata, 28 ga watan Mayu, babbar kotun tarayya a Kano ta ba da umarnin korar Sarkin Kano Sanusi II daga fa, yayin da babbar kotun jihar ta hana yin hakan.
Labarai
Samu kari