Kungiyar Izalawan Kwankwasiyya ta bayyana cewa tana tare da Sanata Rabiu Musa Kwankwaso a zaben 2027 kuma ba za ta zabi Abba Kabir Yusuf ba kamar yadda Izala ta ce.
Kungiyar Izalawan Kwankwasiyya ta bayyana cewa tana tare da Sanata Rabiu Musa Kwankwaso a zaben 2027 kuma ba za ta zabi Abba Kabir Yusuf ba kamar yadda Izala ta ce.
Babban Bankin Najeriya CBN ya soke lasisin wasu bankunan microfinance 46 daga 1 ga Yuli, 2026 saboda rashin cika ƙa’idojin aiki da doka ta tanada.
An tattara cikakken jerin sunayen ƙasashen Afirka da suka canza taken kasarsu bayan da Tinubu ya rattaba hannu kan kudurin taken Najeriya na 2024 ya zama doka.
Hukumar da ke lura da sayar da kadarorin gwamnati (BPE) ta bayyana cewa gwamnatin tarayya na kokarin magance matsalar hasken wuta a kasar, ta ranto dala 500.
Gwamnan Sokoto, Ahmad Aliyu Sokoto ya umurci rufe Ifoma hotel da ake zargi da badala. Dakta Jabir Sani Mai Hula da sauran jami'an gwamnati ne suka jagoranci aikin
Kungiyar malaman jami’o’i, ASUU, ta shiga yajin aiki a jami'ar Yusuf Maitama Sule da ke a jihar Kano. An bayyana dalilin da yasa Malaman jihar ke yajin aiki.
Gwamnatin jihar Kano ta bayyana wasu daga abubuwan da gwamna Abba Kabir Yusuf da mashawarcin shugaban kasa kan harkokin tsaro, Nuhu Ribado suka tattauna.
Shugaba Bola Tinubu ya tabbatar da cewa zai kori ministocinsa da suka gaza yin katabus a gwamnatinsa musamman wurin kawo abubuwan ci gaba ga ƴan Najeriya.
Hukumar yaki da yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa (EFCC) ta fara gudanar da bincike kan zargin da ake yiwa Rabiu Musa Kwankwaso na karkatar da N2.5bn.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar hallaka 'yan ta'adda shida a jihar Kaduna. Sojojin sun kuma cafke masu ba su bayanai bayan sun kai wani samame.
A safiya yau Alhamis yan haramtacciyar kungiyar IPOB suka kaiwa sojojin kasar nan hari tare da kashe jami'ai 4 a cikinsu tare da kona ababen hawa.
Labarai
Samu kari