Kamfanin TCN ya sanar da cewa za a dauke wutar lantarki na awa shida a wasu yankunan Osun ranar 14 ga Mayu saboda aikin gyaran na’urar lantarki a McPherson.
Kamfanin TCN ya sanar da cewa za a dauke wutar lantarki na awa shida a wasu yankunan Osun ranar 14 ga Mayu saboda aikin gyaran na’urar lantarki a McPherson.
Gwamnatin jihar Yobe ta bayyana cewa za ta kara kaimi wajen dakile hare-haren Boko Haram da karbar harajin dole daga manoma a Yunusari, Geidam da Tarmuwa.
Dan takarar jam'iyyar Labour a zaben 2023, Peter Obi ya bayyana cewa alkalai ne babbar matsalar da dimokradiyya ke fuskanta a Nejeriya ba hukumar INEC ba.
Gwamnatin tarayya za ta sake zama da NLC domin ci gaba da tattauna batun mafi karancin albashin da kungiyoyin kwadago ke ta fafutukar a yi wa gyara.
Sheikh Sani Rijiyar Lemo ya gargadi Ministar harkokin mata, Uju Kennedy-Ohanenye da ta cire hannunta game da aurar da mata marayu 100 a jihar Niger.
A yau kuma an ji gwamnatin Bola Ahmed Tinubu. ta kwallafa rai a kan dukiyar 'yan fansho. Mutane sun ce babu hikima a taba kudin jama'a da sunan yin ayyuka.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya buƙaci ƴan uwa da abokanan arziki su taimakawa waɗanda harin masallaci ya shafa a jihar.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya ba tsohon Sakataren Gwamnatin Tarayya, Alhaji Yayale Ahmed da tsohon gwamnan Zamfara, Aliyu Shinkafi mukamai a Jami'o'i.
Wata kungiya a jihar Neja ta bayyana halin da matan da yan bindiga suka kashe mazajensu suka shiga a kauyuka sama da 80 a karamar hukumar Mariga ta jihar Neja.
Yadda kamfanin AEDC ya kawowa wani mutumin Abuja takardar shan wutan N47m. Muhammad Jameel ya bada labarin mutumin da ya sha kudin wutar lantarkin N47m.
Hukumar FMDQ ta fitar da wani rahoto inda ta ce darajar Naira ta sake farfaɗowa da kusan karin N100 a ranar Juma'a idan aka kwatanta da ranar Alhamis.
Labarai
Samu kari