'Yan bindiga dauke da makamai sun kai hari a cibiyar NIPSS da ke jihar Plateau. Jami'an tsaro sun fito an yi gumurzu wanda ya kai ga dakile harin.
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai hari a cibiyar NIPSS da ke jihar Plateau. Jami'an tsaro sun fito an yi gumurzu wanda ya kai ga dakile harin.
Fadar shugaban kasa ta zargi Adeniyi Adeyemi da kafa ma'aikatar bogi a Najeriya ba tare da sanin shugaban kasa Bola Tinubu da sauran hukumomin Najeriya ba.
A yau Alhamis, 13 ga watan Yuni, babbar kotun tarayya ta tsara yanke hukunci kan ko tana da hurumin sauraron shari'ar masarautar Kano da ta ki ƙarewa.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun tare hanyar Kaduna zuwa Abuja inda suka yi awon gaba da fasinjoji masu yawa. 'Yan bindigan sun yi ta'asar ne a cikin dare.
Wasu gungun ƴan daba sun kawo tashin hankali a kauswar Masallacin Idi a Kano bayan gwamnati ta ba ƴan kasuwa wa'adin sa'o'i 48 su tashi daga wurin gaɓa ɗaya.
Rundunar sojin saman Najeriya ta kai samame maɓoyar ƴan bindiga a yankin ƙaramar hukumar Bakori da ke jihar Katsina, an kashe ƴan ta'adda kimanin 29.
Tsohon gwamnan Kogi, Yahaya Bello bayan guje-guje da hukumar EFCC, zai gurfanar da kansa a gaban Babbar Kotun Tarayya a gobe Alhamis 13 ga watan Yuni a Abuja.
Mai Girma Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya ce nan ba da jimawa ba zai tura kudirin sabon albashin ma'aikata ga majalisar tarayya domin ta amince da shi.
Sarkin Kano na 15, Aminu Ado Bayero ya rubuta takarda ta musamman ga kwamishinan 'yan sanda a jihar domin samar da tsaro ga al'umma domin hawan salla.
Ranar 12 ga watan Yuni ta koma ranar dimokuradiyya a Najeriya shekarar 2018. Tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari ne ya yi wannan sauyin a lokacin.
Gwamnatin jihar Jigawa ta sanar da shirin dawo da kai dalibai kasar Singapore domin cigaba da karatu. Gwamnan jihar, Umar A. Namadi ne ya sanar da haka.
Labarai
Samu kari