Mazauna kauyen Dansarai a Katsina sun yi artabu da ‘yan bindiga, inda aka kashe mutane hudu tare da fatattakar maharan. An ce 'yan bindiga sun tsere da suka ji wuta.
Mazauna kauyen Dansarai a Katsina sun yi artabu da ‘yan bindiga, inda aka kashe mutane hudu tare da fatattakar maharan. An ce 'yan bindiga sun tsere da suka ji wuta.
Babban Bankin Najeriya CBN ya soke lasisin wasu bankunan microfinance 46 daga 1 ga Yuli, 2026 saboda rashin cika ƙa’idojin aiki da doka ta tanada.
Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta bayyana gamsuwarta da yadda aka gudanar da Sallar Eid el-Kabir cikin kwanciyar hankali da lumana a fadin jihar.
Sarkin Kano na 16 Alhaji Muhammadu Sanusi II ya gudanar da hawan Sallah kamar yadda aka saba a birnin Kano. Sarkin ya jagoranci Sallah Idi a masallacin Kofar Mata.
Gwamnatin jihar Kano karkashin jagorancin Gwamna Abba Kabir Yusuf ta nuna rashin amincewa da hukuncin kotu wanda ya sanya mata tarar N10m kan Aminu Ado Bayero.
A yayin da al'ummar Musulmi za su gudanar da Sallar Idin bana a yau Lahadi, fadar shugaban kasar Najeriya ta ce Bola Tinubu zai gudanar da burin Sallarsa a Legas.
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya karrama wasu daga cikin jami'an tsaro na rundunar Askarawan Zamfara kan kwazon da suka nuna wajen yakar 'yan bindiga.
Rundunar 'yan sandan jihar Anambra ta yi karin haske kan harin da wasu 'yan bindiga suka kai sakatariyar karamar hukumar Ogbaru da ke jihar a ranar Asabar.
Dubunnan mata suna mutuwa a duk shekara musamman bayan samun juna biyu ko haihuwa. Dr. Zainab Mahmud likita ce a Amurka da ke da burin kawo gyara a Najeriya.
Bola Ahmed Tinubu ya ba Bisi Akande wanda amininsa ne mukami a gwamnatin tarayya da ya tashi rabon kujeru wannan karo a manyan makarantun gaba da sakandare.
'Yan Najeriya sun bayyana rashin jin dadinsu ga yadda aka fara tunanin siyan sabbin jirage ga shugaban kasa da mataimakinsa a cikin wannan yanayi.
Labarai
Samu kari