Shugaban hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC), Farfesa Joash Ojo Amupitan, ya yi magana kan batun satar akwatin zabe da magudi gabanin 2027.
Shugaban hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC), Farfesa Joash Ojo Amupitan, ya yi magana kan batun satar akwatin zabe da magudi gabanin 2027.
Fitaccen malamin addinin Musulmi, Sheikh Mansur Isah Yelwa ya dawo limanci a masallacin jami'ar Abubakar Tafawa Balewa da ke jihar Bauchi bayan kwana 4 da murabus.
Kungiyoyin ma’aikatan jami’o’in Najeriya sun ba gwamnatin tarayya wa’adin mako biyu da ta biya su albashin watanni hudu da ta rike ko ta fuskanci fushin kungiyoyin.
An fara shiga fargaba a Kano bayan da Babbar Kotun Tarayya ta yanke hukunci kan halaccin dokar da ta rusa masarautun jihar guda biyar da kuma nadin Sanusi II.
Kasurgumin dan ta'adda, Bello Turji ya ce kafa shari'a da Ahmed Sani Yarima ya yi a Zamfara ce ta jawo aka fara cin mutuncin Fulani wanda hakan ya jawo ta'addanci.
Hukumar kula da alhazai ta jihar Kaduna ta bayyana cewa za ta mayarwa wadanda su ka biya kudin aikin hajji ta hukumar su 700 kudin ragon layyarsu.
Babbar kotun tarayya da ke zamanta a Kano ta yi wats da dokar da majalisar dokokin Kano ta yi amfani da ita wajen nada Muhammadu Sanusi II sarkin Kano.
Dokar majalisar masarautar Kano ta 2024, wacce ta rusa masarautun jihar guda biyar na nan daram amma kotu ta lalata matakan da gwamnan ya dauka na aiwatar da dokar.
Bankin duniya ya kafawa Najeriya manyan sharudda kafin ya ba ta rancen dala biliyan 1.5. Bankin Duniya ya ce zai iya soke rancen kudin idan aka karya dokokin.
An samu bullar cutar kwalara a jihar Legas inda ta kashe mutane sama da 21 sannan ta kwantar da mutane sama da 400. Gwamnati ta ce suna kokarin shawo lamarin.
Wasu matasa sun yi ajalin wani mai suna Yunusa wanda ɗan Faira ne kan zargin furta kalamai marasa daɗi ga Annabi Muhammad (SAW) a Bauchi da ke Aewacin Najeriya.
Labarai
Samu kari