Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC, ta cafke shugaban hukumar makamashi ta Najeriya, Mustapha Abdullahi, kan zargin karkatar da N500bn.
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC, ta cafke shugaban hukumar makamashi ta Najeriya, Mustapha Abdullahi, kan zargin karkatar da N500bn.
Wata kotu a Abuja ta yankewa tsohon Ministan Wutar Lantarki, Saleh Mamman hukuncin daurin shekaru 75 bayan samunsa da laifin satar kusan N33.8bn na kudaden gwamnati.
Wasu yan ta’adda a jihar Kaduna sun gamu da gamonsu bayan hadakar jami’an tsaro suka fatattake su a maboyarsu dake Karamar hukumar Kachia a jihar Kaduna.
A ranar talata, 28 ga watan Mayu, babbar kotun tarayya a Kano ta ba da umarnin korar Sarkin Kano Sanusi II daga fa, yayin da babbar kotun jihar ta hana yin hakan.
Tsohon daraktan CBN, Ahmed Umar, ya shaidawa kotu cewa Godwin Emefiele ya yu gaban kansa ne wajen sauya fasalin takardun Naira a Najeriya amma ba a amince ba.
Gwamnatin tarayya ƙarƙashin jagorancin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, ta sanar da dawo da shirin ba da tallafi ga 'yan Najeriya domin rage musu radadi.
Gwamnan jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya sanya takunkumi mai tsauri kan duk wani taron jama'a da aka shirya da nufin gudanar da zanga-zanga a fadin jihar.
Ministan sufuri, Sanata Sai'du Ahmed Alkali ya kaddamar da tashar zamani mai suna Tashar Ibrahim Hassan Dankwambo a Gombe. Gwamna Inuwa Yahaya ya jagoranci bikin.
Gwamnatin jihar Kano karkashin jagorancin Gwamna Abba Kabir Yusuf ta haramta yin zanga-zanga a kan titunan Kano. Ta umarci jami'an tsaro su cafke masu yi.
Mazauna kauyen da wani Shafi’u Abubakar ya ƙona masallaci ana cikin sallar Asuba sun tabbatar da mutuwar mutum 11 kawo yanzu a Kano, an samu karin bayani a kai.
Najeriya ta bayyana karancin kudi a matsayin dalilin da ya sa ba ta nada jakadu zuwa kasashen waje ba, shekara guda bayan da Bola Tinubu ya karbi ragamar shugabanci.
Labarai
Samu kari