Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta bada belin dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar AAC, Omoyele Sowore. Alkalin kotun ya gindaya masa sharudda.
Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta bada belin dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar AAC, Omoyele Sowore. Alkalin kotun ya gindaya masa sharudda.
Bayan shekaru 50, gwamnatin tarayya ta yi wasu gyare-gyare a tsarin NYSC. Sabon tsarin ya zo da rage karfin sojoji, kokarin koyar da sana'o'in zamani da kyau.
Dakarun sojojin sama sun yi nasarar lalata haramtattun wuraren tace man fetur a jihohin Imo, Rivers da Bayelsa. Sun kuma lalata kayayyakin da ake amfani da su.
Hukumar sadarwa ta Najeriya NCC ta ce kashi 100 na katin SIM da ake amfani da su a kasar nan ana yin su ne a cikin gida. NCC ta yi magana kan shirin NORDIT.
Shugaban cocin Christ Embassy, Fasto Chris Oyakhilome ya yi magana kan gobarar da ta tashi a hedikwatar cocin da ke Legas. Faston ya ce za su sake gina babba.
Cikin tsananin alhini muke sanar da rasuwar Alhaji Tijjani Muhammad, mahaifin Sanata mai wakiltar Borno ta Arewa, Mohammed Tahir Monguno. Tuni aka yi masa sutura.
Rundunar sojin Najeriya ta sanar da cefke wani dan damfara mai kokarin karbar kudi domin samawa mutane aikin soja a jihar Taraba. Kingsley Chidiebere Uwa ne ya sanar
Rahotanni sun bayyana cewa hedikwatar cocin Christ Embassy da ke unguwar Oregun a Ikeja a jihar Legas ta kama wuta a ranar Lahadi 23 ga watan Yuni.
Fasto Peter Adebisi Abiola ya ce tuni Najeriya da ta ruguje idan da ubangji bai tare da Shugaba Bola Tinubu ganin yadda lamura suke inda ya ce komi zai daidaita.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun yi awon gaba da wani jami'in 'yan sanda da direban wani babban basarake a jihar Rivers bayan sun kai farmaki a fadarsa.
Barista Inibehe Effiong, ya ce hukuncin da babbar kotun tarayya ta yanke kan rikicin Masarautar Kano bai warware takaddamar ba sai dai ya kara rura mata wuta.
Labarai
Samu kari