Hausawa da ke jihar Oyo sun barke da zanga-zanga bayan wani dan sanda ya kashe wani dan jihar Zamfara da ya ke tuka babur a jihar Oyo. Yan sanda sun yi magana.
Hausawa da ke jihar Oyo sun barke da zanga-zanga bayan wani dan sanda ya kashe wani dan jihar Zamfara da ya ke tuka babur a jihar Oyo. Yan sanda sun yi magana.
Hausawa da ke jihar Oyo sun barke da zanga-zanga bayan wani dan sanda ya kashe wani dan jihar Zamfara da ya ke tuka babur a jihar Oyo. Yan sanda sun yi magana.
Rundunar sojojin kasar nan ta sake samun nasara kan ‘yan ta’adda a jihar Kaduna inda aka fattake su daga yankuna da dama tare da kashe miyagu biyu daga cikinsu.
Gwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda ya yi kira da a bar kowace jiha a Najeriya ta samar da mafi karancin albashin da za ta iya biyan ma'aikata.
Majalisar wakilan tarayya ta saurari kudurorin doka guda shida da za su takaita wa'adin shugaban kasa da gwamnoni da samar da ofishin mataimakin shugaban kasa 2.
Kwamishinan harkokin addinin Musulunci a Sokoto, Dakta Jabir Sani Mai Hula ya sanar da cewa gwamnatin Sokoto ta ba malaman addini kyauta domin hidimar sallar layya
Watanni hudu bayan mutuwar tsohon gwamnan jihar Ondo, Rotimi Akeredolu, gwamnonin jihohin Kudu maso Yamma sun saka labule a Gidan Legas da ke Ikeja a jihar Legas.
Rundunar yan sanda a birnin tarayya Abuja ta yi nasara kan gungun barayi masu garkuwa da mutane tare da kubutar da wadanda aka yi garkuwa da su a dazuka.
Kungiyar kwadago ta caccaki gwamnati kan yi mata tayin N62,000 a matsayin mafi karancin albashi wanda ko kadan bai yi kusa da abin da ta nema ba.
Kungiyoyin kwadago sun yi fatali da tayin da gwamnati ta yi na biyan N62,000 a matsayin mafi karancin albashi ga ma'aikatan Najeriya. Za a iya komawa yajin aiki.
Gwamnatin tarayya ta kaddamar da jirgin farko na kaya daga tashar tsandauri ta Dala Inland da ke Kano zuwa tashar APM ta Apapa a Legas wanda minista Alkali ya yi.
Labarai
Samu kari