Gwamnan jihar Kaduna, Sanata Uba Sani, ya kai ziyarar ta'aziyya ga iyalan malamar Islamiyya, Ummulkhairi da aka kashe. Ya ce an gurfanar da wasu a kotu.
Gwamnan jihar Kaduna, Sanata Uba Sani, ya kai ziyarar ta'aziyya ga iyalan malamar Islamiyya, Ummulkhairi da aka kashe. Ya ce an gurfanar da wasu a kotu.
Shugaban kungiyar Kiristoci ta Najeriya (CAN) a jihohin Arewa 19 da birnin Abuja, Joseph Hayab, ya yi martani ga shugaban kasar Amurka, Donald Trump.
Jami'ar Bayero da ke jihar Kano ta sanar da korar dalibai 29 bisa samunsu da laifin satar amsa yayin jarrabawa, jami'ar ta dakatar dalibai 3, ta gargadin guda 15.
Hukumar kula da wutar lantarki ta Najeriya (NERC) ta yi kira na musamman ga yan Najeriya kan kashe kudi wajen sayen kayan rarraba wutar lantarki.
Bayan shafe kwanaki 15 a hannun masu garkuwa da mutane, yaran mai Shari'a Janet Galadima sun shaki iskar 'yanci. Yanzu haka yaran na tare da mahaifiyarsu.
Mai kamfanin BUA, Alhaji Abdulsamad Rabi'u ya kaddamar da gina katafaren asibitin zamani kyauta ga hukumar kwastam a jihar Bauchi. An fara aiki a jiya Litinin.
Shugaban jami'ar Dutsin-ma a jihar Katsina (FUDMA), Farfesa Armaya'u Bichi ya zargi wasu ma'aikatan jami'ar da aiki da 'yan ta'adda ta hanyar ba su bayanai.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir Ahmad El-Rufai, ya zargi magajinsa Gwamna Uba Sani da kokarin bata masa suna da gwamnatinsa a zargin badakalar N423bn.
Shugaban kasan Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya sake zama shugaban kungiyar ECOWAS a karo na biyu. Tinubu zai ci gaba da jagorantar kungiyar na tsawon shekara daya.
Gwamnan jihar Yobe, Mai Mala Buni, ya dakatar da shugaban karamar hukumar Machina a jihar. Gwamnan ya yanke hukuncin ne bisa wasu zarge-zarge da ake yi masa.
Majalisar dattawan Najeriya ta bukaci shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu da ya gaggauta magance matsalar karancin abinci da ake fama da ita a kasar nan.
Labarai
Samu kari