Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya duba mutane da dama kafin zabar abokin takara a zaben 2027. Daga cikinsu har da Ngozi Okonjo Iweala.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya duba mutane da dama kafin zabar abokin takara a zaben 2027. Daga cikinsu har da Ngozi Okonjo Iweala.
Shugaban kungiyar Kiristoci ta Najeriya (CAN) a jihohin Arewa 19 da birnin Abuja, Joseph Hayab, ya yi martani ga shugaban kasar Amurka, Donald Trump.
Shugaba Bola Tinubu ya kirkiro ma'aikatar raya dabbobi. An sanar da kirkirar ma’aikatar ne a yayin kaddamar da kwamitin aiwatar da gyara kan harkokin kiwon dabbobi.
Shugaban kasa Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya taya Sheikh Dahiru Usman Bauchi murnar cika shekaru 100 a duniya. Ajuri Ngelale ne ya tura sakon a yau Talata.
Ministan harkokin cikin gida, Olubunmi Tunji-Ojo, ya ce za a kwashe wasu gidajen gyaran hali a mayar da su wasu matsuguni. Dokar ita ce ba a so su shigo birni.
Shugaban kungiyar lauyoyin Najeriya ta NBA, Yakubu Maikyau ya bayyana cewa kwata-kwata babu batun auren jinsi a yarjejeniyar kamar yadda wasu ke yadawa.
Mazauna garin Rano dake jihar Kano sun shiga tashin hankali bayan da aka girke 'yan daba da makamai a masarautar garin. Sun ce basu san wanda ya girke su ko manufa.
Bulaliyar masara rinjaye na majalisar Wakilai, Hon. Sani Madaki ya gabatar da kuduri gaban majalisar da ya nemi gwamati ta dakata daga aiwatar da yarjejeniyar Samoa
Ministan sufuri, Sanata Said Alkali ya bayyana cewa Shugaba Bola Tinubu ya umarci Kashim Shettima ya gana da shugaban kasar China domin neman tallafin kudi.
Majalisar kolin addinin Musulunci a Najeriya (NSCIA) ta yi kira ga yan siyasa kan girmama sarakuna musamman wadanda suke rike da jaggorancin addini a cikinsu.
Gwamnatin jihar Taraba ta hannun ma'aikatar ilimin jihar ta dakatar da shugabannin makarantun sakandare 7 bayan kama su suna karbar kudi daga hannun dalibai.
Labarai
Samu kari