Rahotanni da muke samu sun tabbatar da cewa Gwamnan Bauchi, Bala Mohammed, ya sanar da ficewarsa daga PDP zuwa jam’iyyar APM tare da magoya bayansa.
Rahotanni da muke samu sun tabbatar da cewa Gwamnan Bauchi, Bala Mohammed, ya sanar da ficewarsa daga PDP zuwa jam’iyyar APM tare da magoya bayansa.
Hausawa da ke jihar Oyo sun barke da zanga-zanga bayan wani dan sanda ya kashe wani dan jihar Zamfara da ya ke tuka babur a jihar Oyo. Yan sanda sun yi magana.
A mako mai zuwa ne Shugaba Bola Tinubu zai karbi ƙudurin sauya tsarin mulkin Najeriya zuwa 'gwamnatocin shiyya na Firimiya' duk da majalisa na adawa da shi.
Hukumar aikin Hajji ta Najeriya ta sanar da cewa za ta kammala jigilar maniyyatan Najeriya a ranar Litinin, 10 ga watan Yunin 2024 zuwa kasa mai tsarki.
Hukumar NASIMS ta fitar da sanarwa kan wadanda suka ci bashin Corona suka ki biyan kudin. Ta ce za fara cire kudi a asusun bankunan su har sai sun gama biya.
Hukumar da ke yaki da cin hanci da rashawa ta ICPC, ta samu hukuncin dauri kan wani Quadri Adeyinka, ma’aikacin hukumar NIS bisa laifin damfarar fasfo.
Jami'an rundunar 'yan sandan jihar Kano sun samu nasarar cafke wasu rikakkun 'yan damfara da suka kware wajen yin alat din banki na bogi a jihar.
Hukumar jin dadin Alhazai ta jihar Kebbi ta tabbatar da rasuwar wani Alhaji a birnin Makkah na kasar Saudiyya. Alhajin ya rasu ne bayan 'yar gajeruwar jinya.
Shugaban jam’iyyar Social Democratic Party (SDP) Shehu Gabam ya nemi gwamnati ta biya N100,000 a matsayin sabon mafi karancin albashi ga ma'aikata.
Gwamnatin jihar Plateau karkashin jagorancin Gwamna Caleb Mutfwang ta sanar da dage dokar hana fita da ta sanya a karamar hukumar Mangu ta jihar.
Rundunar ‘yan sandan jihar Delta ta fara daukar mataki kan 'yan acaba da aka kama suna yin kabu kabu a jihar bayan da gwamnati ta kakaba dokar haramta okada.
Labarai
Samu kari