Gwamnan jihar Kaduna, Sanata Uba Sani, ya kai ziyarar ta'aziyya ga iyalan malamar Islamiyya, Ummulkhairi da aka kashe. Ya ce an gurfanar da wasu a kotu.
Gwamnan jihar Kaduna, Sanata Uba Sani, ya kai ziyarar ta'aziyya ga iyalan malamar Islamiyya, Ummulkhairi da aka kashe. Ya ce an gurfanar da wasu a kotu.
Shugaban kungiyar Kiristoci ta Najeriya (CAN) a jihohin Arewa 19 da birnin Abuja, Joseph Hayab, ya yi martani ga shugaban kasar Amurka, Donald Trump.
Mai martaba sarkin Muri, Abbas Njidda Tafida ya wanke kasa daga zargin da aka masa na kwace gonakin yan kabilar Mumuye a yankin Kachalla a jihar Taraba.
Daya daga shaidun hukumar hana yiwa tattalin arzikin Najeriya ta'annti (EFCC) ta bayyana yadda tsohon gwamnan bankin CBN ya boye kudi a asusun matarsa.
Hukumar kwastam ta kama magunguna da naman kaji na makudan kudi ana shirin shigowa da su Najeriya a jihar Legas. Babatunde Olomu ne ya bayyana haka.
Mele Kyari, shugaban kamfanin NNPC, ya ce kamfanin ya fara tattaunawa domin karbo sabon rancen kudi wanda zai yi amfani da su wajen tafiyar da ayyukansa.
Zargin karkatar da N1.5bn ya sanya majalisar wakilai ta gayyato ministar harkokin mata Uju Kennedy Ohuneye. Kwamitin majalisar ya yi mata tambayoyi.
Rundunar sojin Najeriya ta raba kayan tallafi ga marasa karfi a Filato. an ba mai bukata ta musamman keken hannu da kekunan dinki guda uku domin koyon sana'a.
Majalisar dattawa ta nemi gwamnatin tarayya da ta gaggauta magance matsalar yunwa da ake fama da ita a kasar nan tun kafin hakurin 'yan kasar ya kare.
Hadakar kungiyar kwadago a Najeriya ta kafe kan N250,000 a matsayin mafi karancin albashin ma'aikata, inda su ka ce ana tattaunawa da gwamnatin tarayya.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun hallaka mutum biyu a wani hari da suka kai a karama hukumar Kachia ta jihar Kaduna. 'Yan bindigan sun kuma sace wasu mutane.
Labarai
Samu kari