Hausawa da ke jihar Oyo sun barke da zanga-zanga bayan wani dan sanda ya kashe wani dan jihar Zamfara da ya ke tuka babur a jihar Oyo. Yan sanda sun yi magana.
Hausawa da ke jihar Oyo sun barke da zanga-zanga bayan wani dan sanda ya kashe wani dan jihar Zamfara da ya ke tuka babur a jihar Oyo. Yan sanda sun yi magana.
Gwamna Dikko Radda ya ƙaddamar da titin Ingawa–Dutsi–Shargalle mai tsawon 39km a Katsina domin bunƙasa kasuwanci da sauƙaƙa zirga-zirga a yankin.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya nemi haɗin kan jam'iyyun siyasa domin ceto Najeriya daga ƙangin da mulkin APC ya jefa ta a ciki.
Ministan cikin gida, Dr Olubunmi Tunji-Ojo a madadin gwamnatin tarayya ya ayyana ranar Laraba 12 ga watan Yuni a matsayin ranar hutu domin murnar ranar dimokradiyya.
'Yan bindiga sun kuma kai hari kan dakarun sojoji inda akalla biyu suka samu munanan raunuka a karamar hukumar Rafi da ke jihar Niger a jiya Litinin.
Hukumar kwastam ta kama masu safarar man fetur daga Najeriya zuwa kasashen ketare inda ta kama lita 150,950 da ya kai N105.9m a Adamawa, Sokoto da Cross Rivers
Kwamandojin Hisbah a kananan hukumomi 44 a Kano sun ziyarci Sarki Muhammadu Sanusi II a fadarsa domin nuna goyon bayansu da kuma hadin kai kan ayyukansu.
Yayin da ake ci gaba da tuhumar tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufai, Hukumar EFCC ta zabi wasu daga cikin jami'anta domin bincikensa kan badakalar N423bn.
Babban bankin Najeriya (CBN) ya musanta rahoton da ke yawo cewa ya soke lasisin bankunan Fidelity, Polaris, Wema da kuma Unity, ya ce duk kanzon kurege ne.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya sauke Solomon Arase daga shugabancin hukumar jin daɗin ƴan sanda ta ƙasa (PSC), ya maye gurbinsa da Hashimu Argungu.
Hukumar kula da alhazai ta kasa (NAHCON) ta bayyana cewa na Shirin rage kwanakin da alhazan Najeriya ke yi a kasa mai tsarki bayan kammala aikin hajji.
Labarai
Samu kari