Sarkin Kano na 16, Muhammadu Sanusi, ya bukaci shugabanni su mayar da hankali wajen yin abubuwan da za su inganta rayuwar mutanen da suke jagoranta.
Sarkin Kano na 16, Muhammadu Sanusi, ya bukaci shugabanni su mayar da hankali wajen yin abubuwan da za su inganta rayuwar mutanen da suke jagoranta.
Dr Chinonso Egemba, wanda aka fi sani da Aproko Doctor a manhajar sada zumunta ta Tuwita ya bayyana cewa mutumin na kaiwa shekaru 21 azzakarinsa ya daina girma.
‘Yan sandan jihar Osun sun kama wata mata da ta rufe karamar yarinya na tsawon watanni. Makwabtanta a Isale-Osun sun samu labari, sai su ka sanar da hukuma.
Wani rahoto da muka samu daga babban birnin kasar Turkiyya, Istanbul ya bayyana yadda wata mata ta sadaukar da jikinta ta rasa ranta a kokarin kare ɗan ta.
Wani bidiyo ya nuna wata al’ada, Amarya ta rike tafin kafar mai gidanta, ta na gurzawa. Mutane sun gagara gane hikimar da ta sa mace ta wankewa mijinta kafa.
Wani matashin dan jihar Kaduna ya ci jarrabawar WAEC, ya bukaci 'yan Najeriya su taimaka su hada masa kudi ya karanta likitanci a Najeriya ko a kasar waje.
An shiga cikin yanayin tashin hankali yayin da aka tsinci gawar wasu masoya biyu, saurayi da budurwansa dake ɗauke da juna biyu, da kuma abokinsu a ban daki.
Wani saurayi da ake wa take da kyakkyawa ɗan ƙasar Brazil, Arthur O Urso, ya jafa tarihi, inda ya auri mata 9 a rana ɗaya bayan matarsa ta farko da ya aura.
Wani yaro dan shekara 2 ya ba da mamaki yayin da ya koyi wani bangare na yaren jafananci cikin kankanin lokaci. Mahaifiyarsa ta bayyana irin baiwar wannan yaro.
Wata Baiwar Allah da ta tara Naira Miliyan 5 cikin watanni 10 a asusu ta ba mutane mamaki. Masu bibiyar shafukan sada zumunta suna ganin hakan ba zai yiwu ba.
Mutane sun mauda martani kan wani bidiyo da ya nuna yadda wani mutumi ya kori kawarsa ta kafar sada zumunt asaboda kawai batai kama da hotunan da ta tura masa b
Mutane
Samu kari