A labarin nan, za a ji cewa gwamna Abba Kabir Yusuf ya ce tsohon mataimakinsa, Aminu Abdussalam Gwarzo ya so ya kore shi daga kan kujerar gwamnan Kano.
A labarin nan, za a ji cewa gwamna Abba Kabir Yusuf ya ce tsohon mataimakinsa, Aminu Abdussalam Gwarzo ya so ya kore shi daga kan kujerar gwamnan Kano.
Rai ya yi halinsa: Hafsatu Yusuf, matar da ta haifi 'yan biyar a Kano, ta riga mu gidan gaskiya sakamakon zubar jini bayan haihuwa a daren ranar Laraba.
Wani mutumin da ya auri mata biyu masu juna biyu a rana daya ya bayyana irin farin cikin da yake ciki bayan da ya zauna dasu zaman lafiya. Ya ce zai yi kari nan
Dakarun So-Safe Corpes sun iske Yariman ya riga ya mutu cikin tsakar dare. 'Yan Sanda sun ce za su yi bincike a kan abin da ya faru, ana zargin kashe su aka yi.
Bayan ɗaura auren ɗiyar gwamnan Bauchi, Zara Bala Muhammed da angonta Masha Sherrif, wanda ya guna salin alin, ma'auratan sun fara shirin faɗaɗa shagulgula.
Wani sabon jigon gwamnatin jihar Anambra yadda yasha fama da kyankyaso a cikin kunnensa. Ya ce kyankyaso ya zauna a cikin kunnensa har na tsawon watanni hudu.
Tsohon Minista Fani-Kayode ya bayyana ciwon da ke damun tsohuwar mai dakinsa bayan bazawarar ta ce ba ta iya samun wata alakar aure da shi ba har suka rabu.
Malam Kabiru Alhassan wani magidanci ne da yake yin sana’ar faskare a Kano, abin mamakin bai da hannu daya, a haka kuma ya samu gida da ‘ya ‘ya hudu a yau.
Wata mata yar kasuwa ta sha yabo daga bakunan mutane bayan nuna halin dattako na aje karamar jakar kudi na wata kwastoma har zuwa sanda ta dawo siyayya ta bata.
Rahotanni sun bayyana cewa mutanen dake cimin kotu da suka haɗa da lauyoyi, waɗan da ake tuhuma da ma'aikata sun yi gudun tsira yayin da ginin kotu ya kife .
Wani mutumi mai ‘dan karen sha’awar karatu, mai suna Temitayo Bello ya na da takardar PhD biyu. Bello ya yi karatu a jami’o’in Ogun, Osun, Ibadan da Legas.
Mutane
Samu kari