Rahotanni sun ce wani harin sama da Isra’ila ta kai a kudancin Lebanon ya yi sanadin mutuwar ‘yan mata uku ‘yan gida daya tare da jikkata wasu fararen hula.
Rahotanni sun ce wani harin sama da Isra’ila ta kai a kudancin Lebanon ya yi sanadin mutuwar ‘yan mata uku ‘yan gida daya tare da jikkata wasu fararen hula.
Rai ya yi halinsa: Hafsatu Yusuf, matar da ta haifi 'yan biyar a Kano, ta riga mu gidan gaskiya sakamakon zubar jini bayan haihuwa a daren ranar Laraba.
Ana bikin kirismeti, Washington Ndegwa ya jefar da wayar shi wajen aiki. Wani mutumin kwarai ya tsinci waya a kan titi, bai da abinci amma ya maidawa mai ita
'Yan sanda a jihar Yobe ta kama wani wanda ya gawurta wurin satar wayoyin mutane. Dungus Abdulkarim yace Dakarun Crack Squad Unit sun cafke Usman Ali a Yobe.
Wasu iyaye sun saka dansu a gaba saboda kin kawo budurwarsa gida taga iyayensa. Sun ga ya fara zama tuzuru, don haka watakila za ayi masa auren dole a gida.
Wani ango ya fuskanci wani cin amanar da bai taba tsammani ba yayin da matarsa ta koma ganawa da wani kato bayan aurensu. An gama amarya da kwarto bayan aure.
Malamin hadisi, Sheikh Ahmad Ibrahim Bamba ya rasu a ranar Juma'ar da ta wuce. Irinsu Dr. Sani Rijiyar Lemu, Aminu Daurawa, Mansur Sokoto, sun ce bango ya fadi.
An kama wani Abubakar Mohammed Buba da zargin kashe mahaifinsa. Buba ya amsa laifin da ake zargin sa da aikatawa na kisan tsohon na sa a wani kauye a Neja.
Wata budurwa ta cire kunya da tsoro ta fuskanci saurayi da soyayyarta, ta kuma yi nasarar karbe zuciyarsa domin ya aure ta. Sun fara haduwa da saurayin ne.
Ana ganin cewa Alhaji Abdul Samad Rabiu ne yanzu na biyu a rukunin masu kudin Najeriya. A shekarar 1998 ne fa ‘dan kasuwan ya kafa kamfaninsa BUA Group a Kano.
Wata matar aure ta garzaya gaban kotun shari'ar musulunci a jihar Kaduna, ta nemi a sake ta kuma kotu ta uamrci mijin ya biyata kudin ciyarwa na shekara 2.
Mutane
Samu kari