Ma'aikatar harkokin wajen Iran ta tabbatar da cewa ta samu sako kan batun tsagaita wuta ta hannun masu shiga tsakani, ta ce za ta yi nazari a kai tukunna.
Ma'aikatar harkokin wajen Iran ta tabbatar da cewa ta samu sako kan batun tsagaita wuta ta hannun masu shiga tsakani, ta ce za ta yi nazari a kai tukunna.
Rai ya yi halinsa: Hafsatu Yusuf, matar da ta haifi 'yan biyar a Kano, ta riga mu gidan gaskiya sakamakon zubar jini bayan haihuwa a daren ranar Laraba.
Wata amarya ta gamu tsautsayi ana dab da a ɗaura mata aure. Amaryar dai faɗi ne ana sauran kwana bakwai biki inda ta karye a ƙafa. Duk da hakan tace a yi biki
Bidiyon wata budurwa ƴar Najeriya da ta koma ƙasar waje bayan kammala yiwa ƙasa hidima (NYSC) ya ɗauki hankula sosai a yanar gizo. Mutane sun yi ta sharhi akai.
Bidiyon wata budurwa mai ƙananan hannuwa ya ɗauki hankula sosai. Budurwar ta yi amfani da ƙafafun ta cikin gwanancewa, wanda hakan ya bayar da mamaki sosai.
Wani matashi ɗan Najeriya ya fusata ya jefar da katin zaɓensa cikin bola bayan an faɗi sakamakon zaɓen shugaban ƙasa. Matashin yace ba zai ƙara yin zaɓe ba.
Wata kyakkyawar sojan Najeriya ta koka kan rashin samun saurayin da tayi har yanzu duk kuwa da kyawunta. Tace samari tsoronta suke ji saboda aikin da take yi.
Wani ango ya nuna halin kirki na mutunta abota, ya ziyarci abokinsa wanda rashin lafiya ta hana shi zuwa wajen bikinsa a asibiti. Bidiyon ya ɗauki hankula sosai
Wata kyakkyawar amarya ƴar ƙasar Ghana ta samu wata gagarumar kyauta a wajen bikinta. Bidiyon kyautar da aka gwangwaje amaryar da ita ya ɗauki hankula sosai.
Wata ƴar Najeriya mai karatu a ƙasar waje tayi wani abin mamaki da ya ɗauki hankulan mutane a yanar gizo. Budurwar ta kwashi guzurin kayan abinci zuwa waje.
Wani dattijo da ya fito neman aiki ya taki sa'a bayan da aka gwangwaje shinda maƙudan kuɗaɗe. Dattijon dai ya fito neman aiki ne domin ya biya kuɗin hayar gisa
Mutane
Samu kari