Gwamnatin Enugu ta kama ango da iyayensa, iyayen amarya da mai dalilin aure biaa aurar da yarinya yar shekara 13, kuma sun tilasta mata auren duk ba ta so.
Gwamnatin Enugu ta kama ango da iyayensa, iyayen amarya da mai dalilin aure biaa aurar da yarinya yar shekara 13, kuma sun tilasta mata auren duk ba ta so.
Surukin Gwamnan Kano ya fadawa Kotu kayan da matarsa, Balaraba Ganduje ta shiga dida ta dauke. Nan da ranar 19 ga watan Junairun nan za a cigaba da shari’a.
Frank Quangrong ya zayyanawa kotu yadda ya yi ‘kuskuren’ kashe wanda yake kauna. Wannan mutumi ya ce bayan rasuwar masoyiyarsa ne ya fahimci shi ya kashe ta.
‘Dan kasar Chinan nan da ke zargi da kisan budurwarsa, Ummulkusum Buhari (Ummita), Frank Geng Quanrong, ya shaida wa kotu ya kashe wa marigayiyar kimanin N60m.
Jami’an tsaron kasar Ingila sun yi karin-haske, sun ce ana binciken Raymond Dokpesi wanda aka kama a ranar Lahadi ne bisa zargin fyade tun a shekarar 2019.
An kashe matar aure a Amoso Eddah tana dauke da tsohon juna-biyu. Mai ba Gwamnan Ebonyi shawara ya ce ‘dan takaran Jam’iyyar APC da mutanensa suka yi aika-aikar
Wasu shawarwari ne guda bakwai da masana lafiya suka bayar ga al'umma musamman ma a lokacin sanyi da mutne ke kakarin dumama jikins su dan gudun illah a jikinsu
Wani fitaccen boka da ake yi wa lakabi da Ejiogbe a garin Ikere-Ekiti a Jihar Ekiti ya mutu a ranar Litinin da ta gabata lokacin yana fasikanci da matar malami.
Kwanaki aka kama wani dalibin jami’a bisa zargin cin mutuncin uwargidar Najeriya. Yanzu wasu sun shiga ragar ‘yan sanda, su na da hannu wajen zagin Aisha Buhari
Wasu mutane sun dauki mara lafiyarsu sun kai asibiti cikin tsakar dare, aka yi rashin sa'a ba tayi rai ba. A kan wannan wani uba da yaronsa suka zane ma'aikata.
Mutane
Samu kari