A labarin nan, za a ji cewa tsohon Shugaban APC na ƙasa, Abdullahi Umar Ganduje da gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf sun yi zaman dare game da matsalolin siyasar Kano.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon Shugaban APC na ƙasa, Abdullahi Umar Ganduje da gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf sun yi zaman dare game da matsalolin siyasar Kano.
Rai ya yi halinsa: Hafsatu Yusuf, matar da ta haifi 'yan biyar a Kano, ta riga mu gidan gaskiya sakamakon zubar jini bayan haihuwa a daren ranar Laraba.
Wani magidanci ya koka bayan ya gano wata katoɓara da matarsa tayi masa. Magidancin ya gano cewa matarsa ta daɗe tana ce masa bata da kuɗi ashe ƙarya take yi.
Wani fasto yace ga garin ku nan bayan ya shafe kwana arba'in yana azumi. Faston yayi ƙoƙarin kwaikwayon azumin da aka ce Yesu Almasihu yayi ne a cikin bible
Dukiyar da manyan masu kudin Najeriya uku suka tara, ya zarce abin da mutum miliyan 80 suke da shi. Manyan Attajiran Duniya su na ta kara arziki, talaka na kuka
Za a ji labari cewa Hukumar Hisba ta Kano na binciken wani malamin Islamiyya da ake zargi da yin lalata da daliban makarantar mahaifinsa da ya rasu a jihar.
Shafin rumbun ilimi ta rubuta takaitaccen tarihin marigayi sarkin Dutse, Mai Marata Alhaji (Dr.) Nuhu Muhammad Sanusi wanda ya rasu jiya 31 ga Junairu, 2023.
Oladotun Ogunsanya ya bada labarin cewa ‘Yan damfara sun yaudari kakarsa, sun sace mata kudi. Da yake magana, Ogunsanya ya ce ‘Yan Yahoo sun sulale N800, 000.
Malama Khadijah ta ce yadda diyarta take da kyau, haka ita ma ta ke, saboda haka ta auri saurayin 'yarta, ta ce haka bai ci karo da dokar shari’ar musulunci ba.
Jami’ar Jihar Kaduna ta KASU, ta rasa Farfesa Aminu Yusuf Usman bayan jiya. Rabiu Musa Kwankwaso ya bayyana alakarsa da Masanin tattalin arzikin da ya rasu.
Surukin Gwamnan Kano ya fadawa Kotu kayan da matarsa, Balaraba Ganduje ta shiga dida ta dauke. Nan da ranar 19 ga watan Junairun nan za a cigaba da shari’a.
Mutane
Samu kari