Babbar Kotun Tarayya ta ƙwace kadarori 48 da ake alaƙanta wa da tsohon Ministan Shari'a, Abubakar Malami, bayan ta amince da buƙatar hukumar EFCC.
Babbar Kotun Tarayya ta ƙwace kadarori 48 da ake alaƙanta wa da tsohon Ministan Shari'a, Abubakar Malami, bayan ta amince da buƙatar hukumar EFCC.
Abubuwan da ya kamata ku sani game da Sheikh Khalifa Usman Kusfa "Rigi-Rigi" na Zariya; malamin Tijjaniyya da ya rasu a ranar 2 ga Fabrairu, 2026.
Wani matashi ya koka bayan yaje banki cirar kuɗi an lafke shi da tsofaffin takardun kuɗi na N200. Matashin yace saboda tsabar tsufa kuɗin har wani wari sƴke.
Wata amarya ta fusata bayan ta gano babbar ƙawarta ta lallaɓa ta yi lalata da angonta anan gobe a ɗaura musu aure. Amaryar tace sam bada ita ba ta fasa auren.
Wani magidanci ya koka bayan ya gano wata katoɓara da matarsa tayi masa. Magidancin ya gano cewa matarsa ta daɗe tana ce masa bata da kuɗi ashe ƙarya take yi.
Wani fasto yace ga garin ku nan bayan ya shafe kwana arba'in yana azumi. Faston yayi ƙoƙarin kwaikwayon azumin da aka ce Yesu Almasihu yayi ne a cikin bible
Dukiyar da manyan masu kudin Najeriya uku suka tara, ya zarce abin da mutum miliyan 80 suke da shi. Manyan Attajiran Duniya su na ta kara arziki, talaka na kuka
Za a ji labari cewa Hukumar Hisba ta Kano na binciken wani malamin Islamiyya da ake zargi da yin lalata da daliban makarantar mahaifinsa da ya rasu a jihar.
Shafin rumbun ilimi ta rubuta takaitaccen tarihin marigayi sarkin Dutse, Mai Marata Alhaji (Dr.) Nuhu Muhammad Sanusi wanda ya rasu jiya 31 ga Junairu, 2023.
Oladotun Ogunsanya ya bada labarin cewa ‘Yan damfara sun yaudari kakarsa, sun sace mata kudi. Da yake magana, Ogunsanya ya ce ‘Yan Yahoo sun sulale N800, 000.
Malama Khadijah ta ce yadda diyarta take da kyau, haka ita ma ta ke, saboda haka ta auri saurayin 'yarta, ta ce haka bai ci karo da dokar shari’ar musulunci ba.
Mutane
Samu kari