Jam’iyyar PDP mai adawa a Najeriya ta yi maraba da Kelmi Jacob Lazarus, tsohon ɗan takarar gwamnan SDP a zaɓen 2023 na Gombe, bayan ya koma cikinta.
Jam’iyyar PDP mai adawa a Najeriya ta yi maraba da Kelmi Jacob Lazarus, tsohon ɗan takarar gwamnan SDP a zaɓen 2023 na Gombe, bayan ya koma cikinta.
Mujallar Bloomberg ta zaƙulo attajiran Afrika 7 a jerin 500 na duniya a watan Mayun 2026, inda Aliko Dangote da Abdussamad Rabiu suka wakilci Najeriya.
Ana shari’a da wani Hassan Umar a karamin kotu a Kano, bayan ya cinye mata dukiya wajen soyayya, matar ta ce wanda ya yi niyyar aurenta ya daina zuwa wurinta.
Wata mata mai ɗauke da juna biyu na wata biyar ta koka kan yadda cikinta yanki ya bayyana a gan shi duk da watanni da ta ɗauke tana ɗauke da shi a jikinta.
Wasu dalibai 'yan Najeriya su uku a jami'ar Swansea da ke Burtaniya sun fuskanci barazanar kora kan biyan kudin makaranta sa'o'i kadan bayan an kulle biya.
Wata budurwa mai hannu ɗaya ta yaɗu a TikTok bayan ta sanya bidiyonta domin nuna kyawunta. Mutane da dama sun yaba sosai da kyawun da budurwar take da shi.
Rigima ta barƙe tsakanin wani mutum ɗan Najeriya da mai zuba mai a gidan siyar da man fetur bayan ta yi kuskuren cika masa tankin motarsa tatul da man fetur.
Wani matashi ya ba da mamaki bayan ya wallafa bidiyon shi da mahaifiyarsa a TikTok tare da mamakin ya aka yi ta haife shi 'yar karama da Ita, bidiyon ya yadu.
Wata matar aure ta cika da mamaki matuƙa bayan ta je wurin ɗaurin auren mijinta ta tarar babbar ƙawarta ce amarya. Matar auren ta tayar da hatsaniya a wajen.
Wani mutum dan kasar Uganda ya sake matansa guda uku a rana daya kan cin amana bayan ya rasa aikinsa, ya koma taimakon marasa karfi a al'umma musamman yara.
Ismail Hashim Abubakar dalibin ilmi ne da ya yi digiri a kasar waje. Abin da wannan Bawan Allah ya maida hankali kan wajen bincikensa shi ne Ja’far Mahmud Adam.
Mutane
Samu kari