Mataimakin Gwamnan jihar Kano, Kwamared Aminu Abdussalam, ya yi murabus daga muƙaminsa a yau Jumma'a biyo bayan matsin lamba da yunƙurin tsige shi.
Mataimakin Gwamnan jihar Kano, Kwamared Aminu Abdussalam, ya yi murabus daga muƙaminsa a yau Jumma'a biyo bayan matsin lamba da yunƙurin tsige shi.
Rai ya yi halinsa: Hafsatu Yusuf, matar da ta haifi 'yan biyar a Kano, ta riga mu gidan gaskiya sakamakon zubar jini bayan haihuwa a daren ranar Laraba.
Wasu dalibai 'yan Najeriya su uku a jami'ar Swansea da ke Burtaniya sun fuskanci barazanar kora kan biyan kudin makaranta sa'o'i kadan bayan an kulle biya.
Wata budurwa mai hannu ɗaya ta yaɗu a TikTok bayan ta sanya bidiyonta domin nuna kyawunta. Mutane da dama sun yaba sosai da kyawun da budurwar take da shi.
Rigima ta barƙe tsakanin wani mutum ɗan Najeriya da mai zuba mai a gidan siyar da man fetur bayan ta yi kuskuren cika masa tankin motarsa tatul da man fetur.
Wani matashi ya ba da mamaki bayan ya wallafa bidiyon shi da mahaifiyarsa a TikTok tare da mamakin ya aka yi ta haife shi 'yar karama da Ita, bidiyon ya yadu.
Wata matar aure ta cika da mamaki matuƙa bayan ta je wurin ɗaurin auren mijinta ta tarar babbar ƙawarta ce amarya. Matar auren ta tayar da hatsaniya a wajen.
Wani mutum dan kasar Uganda ya sake matansa guda uku a rana daya kan cin amana bayan ya rasa aikinsa, ya koma taimakon marasa karfi a al'umma musamman yara.
Ismail Hashim Abubakar dalibin ilmi ne da ya yi digiri a kasar waje. Abin da wannan Bawan Allah ya maida hankali kan wajen bincikensa shi ne Ja’far Mahmud Adam.
Wani Farfesa da ke jami'ar Gwamnatin Tarayya da ke Dutsin-Ma, Bashir Aliyu Sallau a jihar Katsina ya rungumi sana'ar wanzanci duk da koyarwa da ya ke a jami'a.
Wani magidanci ɗan Najeriya na duba yiwuwar rabuwa da ita saboda ya dai na jin son ta a zuciyarsa. Ya bayyana cewa yanzu kallon ta yake yi kamar ƴar'uwarsa.
Mutane
Samu kari