A labarin nan za a ji cewa shugaban kasa Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya aika wa majalisar wakilai bukatar a gaggauta gyara kundin tsarin mulkin Najeriya.
A labarin nan za a ji cewa shugaban kasa Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya aika wa majalisar wakilai bukatar a gaggauta gyara kundin tsarin mulkin Najeriya.
Shahararriyar mawaƙiyar addini, Bunmi Akinaanu (Omije Ojumi) ta rasu tana da shekara 46 bayan jinyar ƙafa; ta rasu a asibitin Legas ranar 12 ga Janairu, 2026.
An yi kira ga jama'a da su kauracewa yawan tu'ammali da man fetur, barasa da sigari da kuma magungunan kashe kwari don kaucewa kamu da cutar sankarar bargo.
A yayin da aka shiga shekarar 2024, Legit Hausa ta yi nazari kan wasu fasahohi da mutum zai koya a yanar gizo don neman aiki tare da samun kudi da su.
Wani dan Najeriya ya kera keken ruwa, ana iya amfani da fasaharsa mai ban sha'awa a kan babban teku. Ya gwada shi akan kogi don nuna yana aiki a zahiri.
An ɗage gudanar da wani daurin aure bayan an gano cewa amarya ta dauki juna biyun wani daban ba na ango ba. Yan soshiyal midiya sun yi zazzafan martani.
A rahoton nan, za a samu jerin sarakuna, masu mulki, sojoji da shehunan malaman da aka rasa a shekarar 2023. Daga ciki akwai Sheikh Dr. Abubakar Giro Argungu
Wani bidiyo mai sosa zukata ya nuna lokacin da wasu dalibai suka isa gidan tsohon malaminsu shekara 31 bayan sun bar makaranta. Sun je masa da kyaututtuka.
Wani ‘dan Majalisar NNPP ya ce DSS ta saki Bawan Allah bayan shekara 9 yana hannun hukuma. Kotu ta ce a saki Malam Isa Umar amma har yau bai fito ba.
Wani dan Najeriya ya hau Facebook ya amayar da abin da ke cikinsa yayin da ya ke neman afuwar matarsa bayan dirkawa budurwarsa ciki yayin da ita ma ta ke da shi.
Wata kyakykyawar daliba ta fashe da kuka bayan wani matashi ya ba ta kyautar naira dubu 20. Dama dai dalibai ta jima tana zullumin yadda za ta biya kudin makarantar.
Mutane
Samu kari