Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta kaddamar da sabon makami mai linzami a yakin da take yi da Isra'ila. Ta bayyana wuraren da ta farmaka a cikin kasar Isra'ila.
Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta kaddamar da sabon makami mai linzami a yakin da take yi da Isra'ila. Ta bayyana wuraren da ta farmaka a cikin kasar Isra'ila.
Wani matashi ɗan Ghana, Edward, ya bar aikin dan sanda ya koma Birtaniya, yana fuskantar ƙalubale a rayuwa da tsadar haya, yana ba da shawara ga matasa.
Wani dan Najeriya ya taki sa'a bayan da ya tsinci wayoyin iPads guda 500 a wurin aikinsa amma da ya kai rahoto ga manajansa, sai aka ce ya rike su an bashi kyauta.
Kungiya ta hada-kai an bugawa Musulman kurame Al-Kur’ani domin suyi addinin musulunci. Kurame da ke da matsalar ji sun samu damar karatun littafi mai tsarki.
Tsokacin Edita: Mabiya addinin Islama sun fara ibadar azumi cikin watan Ramadana tsawon yan kwanaki yanzu. Tambayoyi sun yawaita kan hikimomi da dalilan da.
Babban mawakin duniyan ya rasa $600, 000 a sakamakon rashin nasarar Francis Ngannou a dambe. Anthony Joshua ya gwabje Francis Ngannou mai shekara 37.
Wani magidanci ya samu kansa cikin halin dana sani bayan matarsa da ya kai Burtaniya ta ci amanarsa da tsohon saurayinta. Magaidancin ya kashe sama da N30m.
A ranar Talata ne wata kotu da ke Kubwa, Abuja, ta raba auren wata mata mai suna Salamatu Halilu da mijinta Ibrahim Sumaila bayan shafe shekaru 14 suna tare.
Wata matashiya ‘yar Najeriya ta haddasa cece-kuce bayan ta yada bidiyon adaidaita sahun da ta shiga. Keken na dauke da talbijin, fanka da lallausar kujera.
Hamshakin attajirin nan na Najeriya kuma shugaban rukunin Dangote, Aliko Dangote ya barke da kuka yayin ta'aziyyar shugaban bankin Access, Herbert Wigwe.
Jarumai da dama a masana’antun fina finan Najeriya da suka hada da Kannywood (Arewa) da Nollywood (Kudu) suka riga mu gidan gaskiya a shekarar 2024.
Mutane
Samu kari