Latest
Majiyar NAIJ.com ta ruwaito Abba na takarar mukamin Sanata mai wakiltar mazabar Jigawa ta tsakiya a karkashin inuwar jam’iyyar APC, wanda a yanzu haka wani tsohon babban jami’in hukumar kwastam, Sabo Nakudu yayi dare dare akai.
Kazalika, Atiku ya yaba wa tsohon shugaban kasa Jonathan tare da bayyana shi a matsayin jarumi saboda karbar kayen da shugaba Buhari ya yi masa a zaben 2015. Sai dai wadannan kalamai na Atiku sun jawo masa raddi daga ‘yan Najeriya
Gwamnan jihar Ebonyi, Injiniya David Umahi ya bayyana cewa mafi yawa daga cikin wadanda suka sace kudaden gwamnati suna boye kudaden ne a bankunan kasashen waje, makabarta da gidajen karkashin kasa. Gwamnan ya yi wannan furucin ne
Jam'iyyar adawa ta PDP tana kallubalantar soke shugabanin kananan hukumomi da gwamna Aminu Masari ya yi a jihar Katsina. A yau Talata, PDP ta shigar da kara a kotun koli inda take bukatar kotun ta soke kwamitin rikon kwarya da gwa
Cibiyar ‘Global Fire Power’ ce ta gudanar da wannan bincike a shekarar 2018, inda ta daura Najeriya a mukamin kasa ta arba’in da uku (43) a cikin jerin kasashen Duniya dake da suka fi karfin Soja, kamar yadda NAIJ.com ta ruwaito.
Jam'iyyar adawa a jihar Kano ta Peoples Democratic Party (PDP) ta yi fatali tare da kin amincewa da matsayar da uwar jam'iyyar ta kasa ta dauka na sauke dukkan shugabannin zartarwar jam'iyyar daga Abuja. Daya daga cikin jogogin ja
Dan takaran kujerar shugaban kasa a karkashin inuwar jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP), Alhaji Atiku Abubakar yayi tattaki zuwa jihar Ekiti domin neman goyon bayan tawagar jihar a babban taron jam’iyyar da za’a gudanar.
Majiyar NAIJ.com ta ruwaito Mane yayi wannan aikin alheri ne jim kadan bayan wasan Liverpool da Licester, inda ya zura kwallo daya suka ci Leicestr 2-1, sakamakon a wannan Masallaci yake sallah, masallacin Al-Rahma dake titin Mulg
Majiyar NAIJ.com ta ruwaito Modi, wanda cikakken sunansa Dakta Mahmoud Halilu Ahmed ya bayyana bukatartasa ta taka takarar mukamin gwamnan jihar Adamawa ne cikin wasikar daya aika ma shugaban jam’iyyar APC reshen jahar Adamawa.
Masu zafi
Samu kari