Latest
Wata kungiya dake fafutukar wayar da kan'yan Nigeria dangane da illolin yin kaura zuwa kasashen ketare (MEPN), ta koka dangane da nutsewar wasu yan Nigeria 700 a tekun Rum, a kokarin su na ketare kasar zuwa wasu kasashen waje...
Shugaban kwamitin sojin ruwa na majalisar dattawa, Sanata Isah Misau, da takwaransa na kwamitin bankuna da kudi, Sanata Rafiu Ibrahim sun shawarci jam’iyyar APC da shugabanninta da su janye daga neman tozarta Saraki.
Dazu mu ka samu labari maras dadi cewa ‘Yan ta’addan Boko Haram sun yi ta’adi a Borno daf da lokacin Sallah. Dama dai ana zargin Gwamnatin kasar da bada kudi domin sakin ‘Yan Matan da aka sace kwanaki a Garin Dapchi.
Mun samu labarin wani Bawan Allah mai shara da yanzu ya zama babban matukin jirgin sama. Muhammad Abubakar ya fara samun albashi mai tsoka na N170, 000 a kowane wata don haka ya adana kudin sa ya je yayi kwas din tukin jirgi.
Mun ji cewa babban Jigon APC Bola Ahmed Tinubu ya tubewa wadansu da su ka bar Jam’iyyar APC mai mulki. Tsohon Gwamnan Legas Bola Tinubu da yake jawabi yace irin su Saraki da Tambuwal ba za su kai labari ba a Jihohin su a 2019.
Mun samu labari cewa Gwamnan Kano Abdullahi Umar Ganduje ya maidawa tsohon Gwamna Rabiu Musa Kwankwaso martani na kiran sa Mijin Hajiya. Gwamnan ya kalubalanci tsohon Gwamna Kwankwaso ya fadawa Duniya ko shi Mijin wanene.
Nana tace ta bada wannan tallafi ga wadanda suka amfana ne don su samu abinda zasu yanka a yayin bikin babbar Sallah dake karatowa, sa’annan ta bukacesu dasu taimaka ma Najeriya da addu’ar samun zaman lafiya mai daurewa.
Sakamakon matsalar tsaro da ta dabaibaye jihar Zamfara, musamman hare haren yan bindiga dadi, kiyasi ya nuna akalla mutane dubu uku ne suka rasa ransu, tare da asarar dukiya ta naira biliyan goma sha bakwai lamarin ya haifar.
Alhaji Lai Mohammed ya ce zai zama ragon azanci a gareshi idan yace yayi takara da mutanen da ya kamata ace shine yake karfafa masu guiwa. Ministan ya bayyana hakane a wani shirin talabijin na kai tsaye a tashar NTA dake Ilorin.
Masu zafi
Samu kari