Hotunan yadda ake aikin Hajjin bana

Hotunan yadda ake aikin Hajjin bana

A yau Litinin, 20 ga watan Agusta ne Musulmai fiye da miliyan biyu daga sassa daban-daban na duniya ke hawan Arfa, inda za su shafe ranar suna gudanar da ibada da neman gafara ga Allah (SWT).

Wadanda suke da iko da koshin lafiyar hawa dutsen Arfa kan yi kokarin aikata hakan domin koyi ga Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi.

A filin Arfa Musulmai za su sallaci Azahar da La'asar a matsayin Kasaru, sannan a ci gaba da ibada da zikiri da karatun Al-Kur'ani tare da neman gafara daga Allah madaukakin sarki.

'Yan Najeriya sama da 55,000 ne suke aikin Hajjin bana, cikinsu har da wadannan matan da ke cikin tantunansu.

Hotunan yadda ake aikin Hajjin bana
Musulmai akan dutsen Arfa

KU KARANTA KUMA: Yan ta’adda sun hallaka akalla mutane 19 a sabon harin Borno

Hotunan yadda ake aikin Hajjin bana
Mahajatta sun dukufa wajen zikiri da neman tabbaraki daga Allah

Hotunan yadda ake aikin Hajjin bana
Hotunan yadda ake aikin Hajjin bana

Hotunan yadda ake aikin Hajjin bana
Al'umman Musulmi yayinda suke tafiya filin Arfa

Hotunan yadda ake aikin Hajjin bana
Hotunan yadda ake aikin Hajjin bana

Idan ka na da wata shawara ko bukatar ba mu labari, a tuntube mu a labaranhausa@corp.legit.ng

Ku same mu a https://www.facebook.com/naijcomhausa

Ko a http://twitter.com/naijcomhausa

Latsa wannan domin samun sabuwar manhajar labarai ta Legit.ng Hausa a wayar ku ta hannu: https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa&hl=en

Asali: Legit.ng

Authors:
Aisha Musa avatar

Aisha Musa (Hausa writer) Aisha Musa 'yar jarida ce wacce ta kwashe shekaru biyar tana aikin gogewa a harkar yada labarai. Ta kammala karatun ta a Jami'ar Ibrahim Badamasi Babangida (IBB Lapai) a shekarar 2014 tare da digirin farko a fannin Tarihi. Aisha Editan Hausa ce wacce ke amfani da kwarewa da kwazonta don karfafawa wasu gwiwar yin aiki tukuru don cimma nasara. Ta karbi lambar yabo na gwarzuwar shekarar 2021 a bangaren Hausa na Legit. Za ku iya aika mata sakonnin imel ta adireshinta aisha.musa@corp.legit.ng