Latest
Fitacciyar jaruma ‘yar kasar Ghana, Efia Odo ta karyata imanin da Kiristoci suke da shi na cewa akwai wuta da aljannah. Kasar Ghana dai akasari kasa ce ta Kiristoci, inda ‘yan kasar da yawa suka yadda cewa akwai wuta da aljannah.
An riga an gama tona kabari, iyalan mamacin sun gama hallara, ana shirin sanya gawar a kabari, amma sai wani abin mamaki ya faru, inda gawar ta tashi, lamarin da ya faru a kasar India..
Kungiyar Musulmai mai suna Muslim Association of Nigeria (MAN) ta fusata da yadda aka bukaci shaidar haihuwa daga coci a matsayin ka’idar samun aikin tsaro na Amotekun, kamar yadda jaridar Laila News ta bayyana.
Akalla mutane biyu ne suka samu munana rauni sakamakon barkewar rikicin kabilanci tsakanin yan kabilar Hausa da kabilar Yarbawa dake kasuwanci a kasuwar Lafenwa dake garin Abekuta, babban birnin jahar Ogun.
Wata babbar kotun birnin tarayya Abuja ta sanya ranar 19 ga watan Feburairu domin sauraron bukatar da tsohon mashawarcin tsohon shugaban kasa a kan harkar tsaro, Kanal Sambo Dasuki ya mika mata yana neman ta ba shi daman ficewa da
Babban sufetan Yansandan Najeriya, IGP Muhammad Adamu ya amince da tsarin rundunar tsaro ta yankin Yarbawa, watau Amotekun, bayan gwamnonin jahohin yankin sun rattafa hannu kan tsare tsaren aikin rundunar.
Duk da koma baya da ake samu da tabarbarewa a fannin tsaro ajihar Borno, babu wanda zai ce shugaban kasa Muhammadu Buhari baya mayar da hankali a kan tsaro, in ji Gwamna Babagana Zulum. Jaridar Daily Trust ta ruwaito cewa, gwamnan
Jim kadan bayan bayyana shi a matsayin dan takarar shugaban kasar Amurka a shekarar 2020, Sanatan kasar Amurka, Bernie Sanders ya bayyana Faiz Shakir, a matsayin mutumin da zai jagoranci yakin neman zaben shi. Jaridar Anadolu...
Birnin California ya bar babban tarihi, yayinda suka samu babban alkali Musulmai na farko, duk kuwa irin nuna kyamar Musulunci da ake yi a yankin Arewacin Amurka. Rahoton PBS...
Masu zafi
Samu kari