Latest
Fusatattun fasinjojin jirgin sama na Azman sun tayar da kura a ofishin kamfanin jirgin a ranar Litinin bisa fasa tashi jirgin karfe 7 na safe zuwa Legas, Daily
Jami'an yan sandan Lagas sun kama dan yaho mai shekaru 32, Afeez Olalere wanda ya kashe kaninsa domin yin kudin asiri bayan boka ya nemi ya kawo sassan jikinsa.
A 2021, bankuna da dama sun taka rawar gani wajen jawo riba mai tsoka, yayin da wasu da dama suka tafka asara kamar NGX ya fitar da rahoton karshen shekara.
Rahotanni sun bayyana cewa mutane sun shiga jeji domin nemo Sarkin su da yan bindiga suka sace a jihar Filato, kuma matakin da suka ɗauka ya haifar da nasara.
Najeriya ta shirya tsaf don harba sabon tauraron dan Adam (Sat 2) cikin sararin samaniya don inganta karfin sadarwa a Najeriya, Minista Farfesa Isa Ali Pantami.
Irinsu Atiku za su fuskanci matsala, ana neman gyara dokar tsayawa takara. Shugaban majalisa ya ce ya kamata ayi garambawul ta yadda masu ilmi za su yi mulki.
Dr. Hadiza Bello Masari, Uwargidar Gwamnan jihar Katsina, Aminu Masari, ta yi kira ga al'ummar jihar kada su kuskura su zabi yan shaye-shaye matsayin shugabanni
Ana zargin ‘yan bindiga sun dauke mutane bakwai a hanyar dawowa daga biki a garin Ibadan. Miyagun sun saki mutum 3 cikin 7 da nufin su kawo Naira miliyan 60.
Wani magidanci mai shekara arba'in da daya mai suna Azubuike Nwokolo wanda aka fi sani da Zubby More, an tsinta gawarsa a dakin otal da ke Amichi da ke Nnewi.
Masu zafi
Samu kari