Latest
A ranar Lahadi, gwamnatin jihar Zamfara ta sanar da bude wasu makarantun firamare da sakandaren jihar daga ranar Litinin, 17 ga watan Janairu bayan rufe su.
Gwamnan jihar Yobe ya mika sakon godiyarsa ga shugaban kasa Muhammadu Buhari bisa wanzar da zaman lafiya a Arewacin Najeriya a baya-bayan nan da ma kasar..
Gwamnonin Najeriya da ke karkashin inuwar jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) a yau za su yi tar a garin Fatakwal na jihar Ribas domin tsara zabe mai zuwa.
Duk da tsarin TSA, ana cigaba da satar dukiyar al’umma a Gwamnatin tarayya. Gwamnati ta san da irin barnar da ake yi, amma ta gagara daukar matakin da ya kamata
Ƙungiyar malaman jami'o'i ya ƙasa reshen jami'ar Ahmadu Bello dake Zaria ta sha alwashin ɗaukar matakin da ya dace kan gwamnatin Kaduna matukar ta kwace filinta
Tsohon Shugaban INEC, Farfesa Attahiru Jega ya ba ‘Yan Majalisa shawara a kan yin fito-na-fito da shugaban kasa, Jega ya bada shawara a gyara dokar zabe da wuri
Jihohi za su sa kafar wando da Gwamnatin Tarayya a kan saida fetur da araha. gwamnatin tarayya ta hannun NNPC ta na ragewa asusun tsoka, ta na biyan tallafi.
Gwamnoni karkashin jam'iyya mai mulki ta All Progressives Congress (APC) sun shiga taro domin neman matsaya kan gangamin taron jam'iyyar da za a yi kwanan nan.
Gwamnonin jam’iyyar APC sun hadu a gidan Gwamnan Kebbi a daren yau a Abuja. A wannan zama da aka yi, an tsaida magana a kan zaben shugabanni na kasa da za a yi
Masu zafi
Samu kari