Latest
Shahararren mawakin Najeriya, Portable ya sa jama'a a shafukan sada zumunta suna ta maganganu bayan da ya yada hoton yakin neman zabensa a Instagram, inda aka
Kallo ya koma sama yayin da jirgi ya sauke Sanata Rabiu Kwankwaso da wasu manyan jiga-jigan jam'iyyar APC mai mulki a filin jirgin Malam Aminu Kano yau Jumu'a.
Hukumar yan sandan ƙasar Afghanistan ta bayyana cewa wani Bam ya tashi yayin da muslmai ke gudanar da Sallar Jumu'a a birnin Kabu, akalla mutum 3 suka rasu.
Shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari, ya nemi a yi bincike mai ingance game da abun da ya yi sanadin ta da zaune tsaye har ya ci rayuwar wata ɗaliba a jihar Sokoto.
Rahoton da muke samu daga gidan gwamnatin jihar Sokoto ya bayyana cewa, gwamna Tambuwal ya gana da malamai da jiga-jigan addinin Islama a jihar bayan kashe dali
Gamayyar kungiyoyin Arewa CNG a ranar Alhamis, 12 ga Mayu, sun yi watsi da kalaman da kungiyoyin Igbo ke yi na cewa wajibi ne a baiwa Igbo mulkin Najeriya a 202
Babban limamin masallacin Abuja, Farfesa Ibrahim Maqari ya bayyana rashin jin dadinsa ga yadda wata daliba ta shararawa Annabin Allah ashariya a wani faifan sau
Ministan kwadugo da rage zaman kashe wando, Dakta Chris Ngige, ya janye kudirinsa na takarar shugaban ƙasa a 2023, ya zayyano dalilinsa na ɗaukar wannan matakin
Rahoto ya bayyana cewa wani dan Najeriya ya rabu da budurwarsa bayan ta ki shan ruwan a kofin da da ya debo ya bata duk da kai ruwa rana da suka a kan haka.
Masu zafi
Samu kari