Latest
Jihar Katsina A ranar Alhamis ne wata jarida ta yanar gizo mai suna Katsina City News ta yiwa wani dansanda kyautar N250,000 da kujerar aikin Hajji kan mayar da
Kudin waya, sako da hawa yanar gizo ta salula zai iya tashi da 100% a Najeriya. Muddin aka amince da wani sabon karin 5% a kan haraji, mutane za sa koka sosai.
Lauyan ya ce gwamnatin tarayya ta nuna halin ko in kula da kuma nuna rashin damuwa wajen warware yajin aikin ASUU da ya fara tun ranar 14 ga Fabrairu, 2022.
Abuja - Mahukuntar fadar shugaban kasa sun bayyana damuwarsu kan kisan da aka yi wa namun daji dake dajin fadar shugaban kasa da ke Abuja. Rahoton Sunnewsonline
Wani matashi dan Najeriya, Black Nells, ya canja rayuwar matarsa daga wahala zuwa jin dadi inda yake kashe mata kudi domin ya ce tare suka sha fama da ita.
Bidiyoyin Alexandria wacce ta kasance yarinya yar shekaru tara sun karade shafukan soshiyal midiya inda aka ce tana da cutar kansa kuma ana nema mata taimako.
Babban Lauyan Gwamnati Najeriya Abubakar Malami, ya ce an kashe duka kudaden da aka kwato da barayin gwamnatin akan abubuwan raya kasakasar aka boye a kasa.
Rundunar ‘yan sandan jihar Osun a ranar Alhamis ta ce ta cafke wasu mutane uku da ake zargin masu garkuwa da mutane ne a lokacin da suke kokarin sace yar kasuwa
Wata kungiyar kare hakkin bil’adama ta Musulunci MURIC, a ranar Alhamis ta yi kira da a biya diyya ga Fulanin da aka yi ramuwar gayya akan su bayan harin da a
Masu zafi
Samu kari