Latest
Shugaba Muhammadu Buhari ya tafi birnin New York kasar Amurka Yau Lahadi, 18 ga watan Satumba, don halartan taron gangamin majalisar dinkin duniya (UNGA77).
Tsoho mai shekaru 72 Farfesa Mufutau Adebowale,ya koka kan yadda shugaba Buhari bai duba gudumawar da yaba tsarikan tattalin arzikin kasar nan ba na shekaru 22.
Ministan sadarwa da tattalin arzikin zamani, Sheikh Farfesa Isa Ali Pantami, yace an samu cigaba a fannin tsaro tun bayan fara haɗa layukan waya da katin NIN
Gwamnan jihar Kano, Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya ware zunzurutu kudi har naira biliyan 1.2 don gina shataletale da gyaran hanyoyi 42 a cikin birnin Kano.
wata yar Najeriya mai suna Afolashade Shakirat ta bayyana yadda mai aikinta ta gabatar mata da tsabar kudi har N100,000 wanda ta dungi lalewa tana tara mata su.
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar PRP Kola Abiola, ya bayyana cewa gwamnati za ta kawo karshen rikicinta da ASUU watanni biyu kafin babban zaben 2023.
Bayanan da muke samu yanzu haka daga jihar Oyo sun nuna cewa ɗaya daga cikin Oyomesi, High Chief Abdul-Rasheed Shehu, ya kwanta dama da safiyar Lahadin nan.
Wata sanarwa daga Yahaya Danzaria, magatakardar majalisa ta ce Majalisar wakilai ta kasa za ta dawo zama a ranar 20 ga watan Satumba a zaure na wucin gadi.
Legit.ng ta tattaro jerin manyan yan siyasar Najeriya da suka mallaki tashoshin talbijin da gidajen jaridu a fadin kasar. Tinubu, Atiku, Kalu da wasu 8 na ciki.
Masu zafi
Samu kari