Latest
Hukumar kula da ingancin abinci da magunguna ta kasa (NAFDAC) ta gargadi 'yan Najeriya game da amfani da ababen kwalliya da sinadarai masu hadari wajen kwailin.
Peter Obii, dan takarar shugaban kasa a jam’iyyar Labour Party (LP), ya cee gwamnatinsa za ta ba da fifiko ga rayuwar talakawan Najeriya idan aka zabe shi.
Tawagar yaƙin neman zaɓen ɗan takarar shugaban ƙasa a inuwar APC ta yi ƙarin haske kan ganin wani sanatan PDP, Chimaroke Nnamani, a cikin mambobin kamfen Tinubu
Kakakin kwamitin yakin neman zaben shugaban kasa na APC), Festus Keyamo, ya ce yan Najeriya na fama da tsananin yunwa da basa la’akari da addininsu a 2023.
Sheikh Aminu Daurawa: Akwai ladubba da ake neman duk mai son Allah ﷻ ya amsa masa addu’arsa ya gabatar da su a ya yin addu'ar da gabaninta da kuma bayanta.
Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa babban Malamin addinin Musulunci ne mazaunin jihar Kano wanda ya fi shahara wajen bayani kan mas'alolin rayuwa da zamantakewa.
Darektan yada labarai da wayar da kan al’umma na NDLEA, Femi Babafemi yace National Drug Law Enforcement Agency ta wani tsoho da ake zargi yana saida kwayoyi.
Gwamnatin tarayya ta hannun hukumar kula da jami'o'i (NUC) ta umarci shugabannin jami'a da su gaggauta bude makaranta kana dalibai su koma karatu a yanzu...
Shugaba Muhammadu Buhari ya dawo gida Najeriya bayan kwashe mako duga a birnin New York, Amurka inda ya halarci taron gangamin majalisar dinkin duniya na 77.
Masu zafi
Samu kari