Latest
Hukumar bada agajin gaggawa ta jihar Legas ta sanar da rasuwar wani bawan Allah da ba a bayyana sunansa ba wanda ya nutse a ruwa yayin da ya tuka babur din ruwa
Jaridar Vangaurd Ta Rawaito Cewa Tsohon shugaban yakin neman zaben Dan Takarar Shugaban Kasa Na Jam'iyyar LP, Doyin ya sake shuga hannun jami'an tsaron Nigeria
Jaridar The Punch Mobile ta haikaito labarin wani matsahi da yaje dawa yin bahaya ya kare da dambatuwa da wata damisa da take jejin, inda ta jikkata shi sosai
Saura makonni a fita runfunan zabe, shugaban yan asalin arewa dake rayuwa a kudancin Najeriya, Alhaji Musa Saidu, ya roki Wike ya yi hakuri ya sasanta da Atiku.
Jaridar The Punch ta rawaito cewa, masana harkokin mai a Nigeria sunce akan iya yin kusan wata shidda ana wahalar mai ko kuma ba'a magance ta ba a Nigeria.
Tsohon darakta janar na kwamitin yakin neman zaben Peter Obi a inuwar Labour Party, Doyin Okupe, ya fito daga hannun jami'an hukumar EFCC bayan DSS ta kama shi.
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar NNPP, ya samu tarba ta musamman a wajen al'ummar jihar Plateau, sun fito kwansu da kwarkwatarsu sun tarbeshi a jiya
An ci gaba da sauraron shari'ar dan chinan nan da ake zargi da kashe budurwarsa Ummita a jihar kano a zaman kotun yau Quarong yace yakshewa Ummita kudi mai yawa
Wani likitan Najeriya ya baiwa wata mata da ta nuna sha’awarta na son haihuwar tagwaye shawarar abun yi. Ya bukaci da ya je jihar Oyo sannan ta ci doyarsu.
Masu zafi
Samu kari