Latest
Shugabani ISWAP ya fatattaki sauran mayakan Boko Haram da ke cikinsu bayan mubaya'ar da suka yi.Yana zarginsu da zagon aksa da fuska biyu ga kungiyar baki daya.
Jirgin yakin neman kujerar shugaban kasan Najeriya a zaben 2023 na jam'iyya PDP ya garzaya jihar Kebbi, Arewa maso yammacin Najeriya a yau Asabar, 28 ga Junairu
Tsohon gwamnan jihar Adamawa, Muhammadu Jibrilla Bindow, ya sanar da komawarsa jam'iyyar adawa ta Peoples Democratic PArty PDP a yau asabar, 28 ga watan nan.
Tawagar gwamnoni 5 da ake wa lakabi da G-5 sun tabbatar da goyon bayansu da masu neman takara a inuwar PDP a jihar Enugu yayin da ake tunkarar babban zabe.
Babbar jam'iyyar hamayya ta ƙasa PDP fa sanar da ɗaukar matakin dakatarwa kan shugaban jam'iyya na jihar Ebonyi, Okoroafor, bisa zargin yi mata zagon ƙasa.
Wata babban kotun tarayya da ke zamanta a Abuja ta bada umurnin a mika takardun neman bayanai daga Atiku Abubakar, na jam'iyyar PDP kan zargin almundahar kudi
Babban shehin malamin addinin Musulunci, Dr Sani Umar Rijiyar Lemo ya tofa albarkacin bakinsa kan lamarin sauya fasalin Naira da kuma daina amfani da tsaffi.
Gwamna Abdullahi Sule na jihar Nasarawa, ya bayyana cewa ana gobe 'dan zai rasu ya dinga rarrashin wani wanda ya rasa yara 9 da shanu 70 a tashin bam din jihar.
Irinsu International Press Centre; Institute for Media and Society; da Partners for Electoral Reform sun yi bincike a kan magudin da za ayi a zabe mai zuwa.
Masu zafi
Samu kari