Latest
Bayan sun zauna sun yi sulhu a tsakaninsu, shahararren jarumi kuma sarkin Kannywood, Ali Nuhu, ya janye karar da ya shigar da jaruma Hannatu Bashir gaban kotu.
Kungiyar kare hakkin musulmai ta MURIC ta bukaci hukumomin jarrabawar WAEC da JAMB da su dauke cibiyoyinsu a cocunan RCCG dake kan babbar hanyar Legas-Ibadan.
Mawakin Kannywood Aminu Alan waka ya sako baki a rikicin Rarara da gwamnatin jihar Kano inda ya ce kare mutuncin Dauda ya fi yakin neman kujerar dan majalisa.
A ranar Laraba, 26 ga watan Oktoba, shugaban hukumar zabe na kasa, INEC, Farfesa Mahmood Yakubu, ya sanar da cewa adadin wadanda suka yi rajistan zabe ya kai m
Hukumar gudanarwar jami'ar jihar Ribas ta haramtawa dalibai mata sanya dangalallen datari, sarkar kafa da sanya girar bogi da dai sauran abubuwan da basu da kya
Mai neman zama shugaban ƙasa a inuwar jam'iyyar PDP, Alhaji Atiku Abubakar, yanzu haka yana can kasar Amurka domin gudanar da wasu tarukan neman goyon baya
Adewale Adenaike, shugaban rukunin gidaje na phase 3, Trademore Estate, a Abuja ya bada labarin yadda jami'an DSS da wasu sojojin Amurka suka kama wani da ake z
A cikin watanni 15 da suka wuce, Nyesom Wike ya dauki N2bn daga dukiyar Ribas ya taimakawa Jihohi 5. Jihohin da aka ba tallafi sun hada da Sokoto da Kaduna.
Shugaban hukumar zabe ta kasa mai zaman kanta, Mahmood Yakubu ya bayyana cewa kashi 40 cikin dari na sabbin masu zabe da aka yiwa rijista dukksndu dalibai ne.
Masu zafi
Samu kari