Latest
Kungiyar dattawan Arewa (NEF), ta yi kira ga sabon shugaban kasar Najeriya Bola Ahmed Tinubu da ya yi kokarin cika alkawuran da ya dauka bangaren tsaro da kuma.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Malam Ibrahim Shekarau, ya ba gwamnayin tarayya shawarar ta fara rabon kayan tallafi, saboda rage raɗaɗin cire tallafin man fetur.
Binciken da aka yi ya nuna yadda jirgin Najeriya ya kaura zuwa Habasha a daidai lokacin da ake ci gaba da cece-kuce kan tushe da asalin inda jirgin ya fito.
Tsohon hadimin tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan, Reno Omokri ya bayyana cewa yana goyon bayan cire tallafin mai da gwamnatin Tinubu ta yi bayan karbar.
Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta ce kama mutane akalla 93 da ake zargi da laifuka daban-daban a cikin kasa da mako guda a jihar. Kwamishinan ‘yan sandan jihar
Hamshaƙin attajiri kuma ɗan kasuwa, Elon Musk ya koma matsayin attajirin da ya fi kowa kuɗi a duniya. Dangote ya ƙara sama a jerin attajiran da suka fi kuɗi.
Bankin CBN ya karya farashin Naira bayan an yi canjin gwamnati, $1 ta koma kusan N630, amma a N435 aka yi lissafin kowace Dala daya a kundin kasafin kudin 2023.
Gwamnan jihar Jigawa, Malam Umar Namadi, ya yi muhimman naɗe-naɗe a gwamnatinsa, inda ya naɗa sakataren gwamnatin jihar da shugaban ma'aikatan gwamnatin jihar.
Shugaban kasa Bola Tinubu ya cika alkawarin da ya dauka na yakin neman zabensa tun daga gabatar da jawabinsa bayan rantsar da shi cewa tallafin mai ya tafi.
Masu zafi
Samu kari