Jam’iyyar NDC ta ware tikitin takarar shugaban kasa na zaben 2027 ga yankin kudu, yayin da ta ayyana cewa yankin arewa zai samu damar takara a 2031.
Jam’iyyar NDC ta ware tikitin takarar shugaban kasa na zaben 2027 ga yankin kudu, yayin da ta ayyana cewa yankin arewa zai samu damar takara a 2031.
Shugaban Koriya ta Arewa, Kim Jong Un ya sauya kundin tsarin mulkin kasar domin ba da damar harba makamin nukiliya idan aka kashe shi ko aka nakasa shi a hari.
Wata budurwa ta fusata sakamaakon yadda matashi ya yi watsi da ita bayan yayi alkawarin fita da ita. Ta yanke shawarar maka shi a kotu da bukatar diyyar N4m.
Babban ministan Punjab na Indiya, Bhagwant Mann, yana kwance magashiyyan a asibiti bayan ya sha gurbataccen ruwa domin tabbatarwa da jama'a cewa tsaftatacce ne.
Wani 'dan achaban kasa Ghana wanda ya yadu a kafafen sada zumunta kan tsabar kazantarsa ya ba mutane mamaki. Ya kwashe shekaru uku babuu wanka kwata-kwata.
A ranar Alhamis, 24 ga watan Febrairu, 2023 kasar Rasha ta fara kai hare-hare cikin Ukraine da nufin kwace kasar daga hannun Vlodomyr Zelensky, Shugaban kasar.
Bidiyon limamin babban masallacin Annabi, Sheikh Adel al-Kalbani yana kan babu din Harley Davidson sanye da kananan kaya ya janyo hankalin jama'a masu yawa.
An zabi wata mace, Droupadi Murmu, daga kabila mara rinjaye a matsayin shugaban kasar Indiya a ranar Alhamis bayan samun goyon bayan jam'iyya mai mulki, hakan
Dani Bose, kyakyawar Baturiya ta fallasa wani mutum da suka kwashe shekaru 30 da matarsa da aure amma yake neman matan banza a waje har da karyar mutuwarta.
Wata mata mai shekaru 22 ta shiga matukar mamaki bayan ta haifa kyakyawa yarinya mace a yayin da ta shiga bandaki sakamakon ciwon ciki karami da ya kama ta.
Wata kungiyar mutane a birnin Gorakhpur dake Indiya sun shirya kasaitccen bikin kwadi biyu domin kiran ruwa bayan watannin da suka yi suna fama da rashin ruwa.
Labaran duniya
Samu kari