Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya soke tafiyar wakilan Amurka zuwa birnin Islamabad domin sake zama da kasar Iran a zagaye na biyu na tattaunawar sulhu.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya soke tafiyar wakilan Amurka zuwa birnin Islamabad domin sake zama da kasar Iran a zagaye na biyu na tattaunawar sulhu.
Gwamnatin kasar Faransa ta kafa sabuwar doka kan daliban Najeriya da sauran kasashen duniya zuwa da iyalansu kasar saboda wasu dalilai masu muhimmanci.
Fafaroma Francis ya bar wasiyya cewa a birne shi a makabartar Basilica da ke birnin Rome bayan ya mutu, maimakon St. Peter's da aka saba binne masu mukamin.
Allah ya yi wa yariman kasar Saudiyya Talal bin Abdulaziz rasuwa a hatsarin jirgin sama, kuma an gudanar da jana'izarsa kamar yadda addinin Musulunci ya tanadar.
Kotun ECOWAS da ke Abuja ta yi fatali da karar da Sojin Nijar su ka shigar kan Shugaba Tinubu da kungiyar ECOWAS kan takunkumi da aka sanya wa kasar.
An dauki shugaban kasar Koriya ta Arewa, Kim Jong-un a cikin wani bidiyo da ya yadu yana kuka tare da rokon mata a kan su kara haihuwa don karfafa kasar.
Wani dan Najeriya ya shiga hannun yan sanda a kasar Burtaniya bayan ya salwantar da ran matarsa wacce suka kwashe shekara 17 suna rayuwar aure tare.
Shugaban kasar Guinea Bissau ya rufe Majalisa ganin Sojoji sun nemi ‘hambarar’ da gwamnatinsa. Mai girma Umaro Sissoco Embalo ya ce sojoji sun shirya kifar da shi.
A cewar asibitin a shafin Facebook sun yi amfani da fasahar IVF akan dattijuwar, kuma tana cikin koshin lafiya bayan haihuwar. Dattijuwar ta kafa tarihi a Afrika.
Dokin zuciya ya ja wani ango ya kashe amaryarsa, kanwarta da surukarsa a ranar aurensu a lardin Arewa maso Yammacin kasar Thailand. Ya kuma harbi wasu hudu.
Labaran duniya
Samu kari