Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya soke tafiyar wakilan Amurka zuwa birnin Islamabad domin sake zama da kasar Iran a zagaye na biyu na tattaunawar sulhu.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya soke tafiyar wakilan Amurka zuwa birnin Islamabad domin sake zama da kasar Iran a zagaye na biyu na tattaunawar sulhu.
Hukumomin Saudiyya sun soke bizar yan Najeriya su 264 da suka tafi kasar mai tsarki don yin Umrah da wasu hidimomin. Da isarsu aka sanar da su cewa a soke bizar.
A jiya Najeriya da gwamnatin Saudi Arabiya su ka shiga wata yarjejeniyar harkar mai da gas. Hadimin Ministan ya nuna a dalilin haka, za a samu cigaba a harkar.
Yayin da rikici ya ki ci ya ki cinyewa, Isra'ila ta dauki matakin tsagaita wuta na awanni hudu a ko wace rana don bai wa fararen hula damar ficewa a Arewacin Gaza.
Yaƙin da Isra'ila ta ƙaddamar a kan Falasɗinu ya shafe fiye da wata ɗaya ana gwabzawa. Akwai ƙasashen da ke goyon bayan Isra'ila duk da kashe-kashen da ta ke yi.
Bandakin zinaren, wanda za a iya amfani da shi a kayyadadden lokaci na minti uku don kauce wa layi, an sace shi a wani sumame da aka kai a watan Satumban 2019.
Duniya na cigaba da kallo yayin da Sojojin Israila su ke kisan kiyashi a Falasdin bayan Hamas sun hallaka Yahudawa 1400 a harin 7 ga watan Oktoban bana.
Yayin da ake ci gaba da gwabza yaki tsakanin kasashen Isra'ila da Falasdinu, kasashen Nahiyar Afirka da dama sun bambanta kan wace kasa ya kamata su goyi baya.
Bolivia da ke Latin Amurka ta yanke alaka da Isra'ila kan harin ta'addanci yayin da kasar ke kai hare-haren kare dangi kan Gaza wanda ya yi sanadin rayuka da dama.
Kungiyar Shi'a a Najeriya ta tura muhimmin sako hade da gargadi ga Shugaba Tinubu kan yanke alaka da Isra'ila yayin da ta ke kai munanan hare-hare kan Gaza.
Labaran duniya
Samu kari