Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya soke tafiyar wakilan Amurka zuwa birnin Islamabad domin sake zama da kasar Iran a zagaye na biyu na tattaunawar sulhu.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya soke tafiyar wakilan Amurka zuwa birnin Islamabad domin sake zama da kasar Iran a zagaye na biyu na tattaunawar sulhu.
Rahotanni sun nuna cewa Iran ta shiga tarihin duniya bayan katse intanet na kwanaki 57 ba tare da tsayawa ba, abin da aka bayyana a matsayin mafi tsawo.
A yayin da aka yi ta yada jita-jitar barinsa duniya, Sarki Charles III wanda ke fama da cutar daji, ya bayyana a gaban bainar jama'a a ranar Talata.
Ɗan takarar shugaban kasa a Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa za a samu zubar da jini idan har bai samu nasarar zaben shugaban kasa ba a kasar.
Labarai sun zo cewa an jefo bam, an kashe mutane a lokacin sahur a Gaza. sojojin Israila sun bude wuta inda suka hallaka mutanen Gaza da ke zaune a wani gida.
Tsohon Ministan harkokin jiragen sama, Femi Fani-Kayode ya yabawa tsohon gwamnan jihar Kaduna, Mallam Nasiru El-Rufai bayan ya kai masa ziyara a gidansa.
Dan uwan fitaccen tsohon dan wasan Barcelona, Dani Alves ya karyata labarin cewa kaninsa ya kashe kansa a gidan yari bayan yanke masa hukunci a kasar Spain.
Azumin Ramadan na farawa daga ketowar alfijir zuwa faɗuwar rana, kuma yana ɗaukar daga sa'o'i 12 zuwa 17, ya danganta da inda mutum ya ke rayuwa a duniya.
Elon Musk, mai kamfanin X ya yi martani bayan daukewar shafukan Facebook da Instagram inda ya ce su kam shafinsa na tafiya yadda ya kamata ba kamar na Zuckerberg ba.
Bayan ɗage dukkanin takunkumi da kungiyar ECOWAS ta ƙaƙabawa kasashen Nijar, Mali da Burkina Faso, an ci gaba da kai wuta Nijar, mazauna kasar sun yi martani.
Yayin da ake fama da yunwa a Najeriya, kasar Ukraine ya farantawa 'yan kasar rai bayan ba da tallafin hatsi tan dubu 25 don rage matsalar yunwa da ake ciki.
Labaran duniya
Samu kari