Sani Hamza
5132 articles published since 01 Nuw 2023
5132 articles published since 01 Nuw 2023
Gwamnatin Benue ta ware hutun Easter daga Alhamis zuwa Litinin, domin ma’aikata su huta, su yi ibada da kasancewa da iyalai kafin komawa aiki ranar Talata.
Wata 'yar Najeriya mai shekaru 25 da ke rayuwa a Birtaniya ta bayyana miliyoyin da take kashewa kan kudin haya, wuta da ruwa da sauransu a kowane wata.
Atiku ya zargi gwamnatin Tinubu da gazawa wajen kare rayukan al'umma wanda ya zama silar kisan mutane 54 a Filato. Ya nemi a ba jihohi damar mallakar makamai.
A yayin da ake tunkarar zaben 2027, APC reshen jihar Borno ta amince da tazarcen Shugaba Bola Tinubu tare da neman ya sake rike Shettima matsayin mataimakinsa.
Saudiyya ta saka 29 ga Afrilu a matsayin ranar ƙarshe da maniyyatan Umrah za su bar ƙasar. Wanda ya karya dokar zai fuskanci hukuncin tara da daurin watanni.
Dele Momodu ya ce kalubalantar Tinubu da Wike a 2027 tamkar gasar cin kofin duniya ce. Ya kuma soki gwamnonin PDP kan kin shiga kawancen hamayya.
Taron jam'iyyar APC a Legas ya rikide zuwa rikici yayin da mambobi suka fusata kan kakaba dan takarar shugaban Ojokoro daga Agege, lamarin da suka ce ba su yarda ba.
Shugaba Tinubu ya bukaci Gamna Mutfwang ya kawo karshen rikicin Filato, yayin da Amnesty ta ce an kashe mutum 1,336 daga Disamba 2023 zuwa Fabrairu 2024.
Gwamnatin tarayya ta dakatar da shugaban jami'ar FUOYE, bisa zargin lalata da wata ma'aikaciya. An maye gurbinsa da Farfesa Shittu a matsayin mukaddashi na wata 6.
Sani Hamza
Samu kari