Salisu Ibrahim
5654 articles published since 29 Dis 2020
5654 articles published since 29 Dis 2020
An samu fashewar bam a daya daga cikin manyan masallatan yammacin Afganistan a ranar Juma'a, inda aka rasa wani babban limamin Taliban a kasar ta Afghanistan.
Yanzu muke samun labari daga jaridar Punch cewa, a yau Juma'a 2 ga watan Satumba babbar kotu a jihar Filato ta sallami tsohon gwamnan jihar, Jinah Jang bayan
Jaridar Punch ruwaito cewa ’yan uwan biyu suna cikin zaman zamansu ne lokacin da suka fara kai ruwa rana saboda Peter ya ki biyan N1,500 na wuta da yake biya.
Jaridar Punch ta ruwaito cewa masoyan na Tinubu sun yi wannan aikin ne a gaban Daraktan Likitoci, Dokta Lasisi Muyideen da wasu manyan ma’aikatan asibitin.
An ce ya bayyana hakan ne a cikin wata wasika da ya aikewa shugaban jam’iyyar na kasa, Sanata Iyorchia Ayu, a ranar Alhamis 1 ga watan Satumban wannan shekarar.
Arab News ta ruwaito cewa, gwamnan yankin Asir ya hada wani kwamiti da zai binciki dukan da aka gani yana yawo a kafafen sada zumunta na zamani a makon nan.
An ce matashin yi wannan aika-aika ne bayan da aka hana shi shiga dakin taron. Maimakon ya koma gida ya ci haushinsa shi kadai, sai ya yanke shawarar daukar.
Kalaman na Ortom na zuwa ne bayan fitar wata sanarwa da aka danganta ga hadimin Buhari, Garba Shehu, ranar Laraba 31 ga watan Agusta, The Cable ta ruwaito.
Kakakin rundunar ‘yan sanda, Benjamin Hundeyin ne ya bayyana hakan a wata wata sanarwa da ya fitar ranar Laraba a Legas, Premium Times ta ruwaito a yau Alhamis.
Salisu Ibrahim
Samu kari