Muhammad Malumfashi
19989 articles published since 15 Yun 2016
19989 articles published since 15 Yun 2016
A yammacin Alhamis za a zauna domin Gwamnan CBN, Godwin Emefiele zai yi wa Gwamnoni bayanin canza kudi da kaidi kan kudin da mutum zai iya cirewa a kullum.
Atiku Abubakar ya je kamfe, ‘Yan takara da jagororin Jam’iyyar PDP sun yi watsi da shi, sa idai sauran mutanen gari sun yi dandanzo domin ganin 'dan takaran.
Idan Rabiu Kwankwaso ya kammala kamfe a gari, ya kan je har fada domin ya gaida Sarki. Bayan gangamin NNPP, Kwankwaso sun ziyarci fadar Sarkin Karshi a jiya
APC za ta hada-kai da Jam’iyyar adawa domin a dankara PDP da kasa. Amma akwai ‘yan bangare dabam a jam’iyyar hamayyar kasar da ba su yarda a bi Bola Tinubu ba.
A wata hira da aka yi da shi Muhammad Gudaji Kazaure ya fallasa abin da mafi yawan ‘Yan Majalisa ba su sani ba a kan CBN a game da badakala da ta’adi da ake yi.
Shugaban kamfe na NNPP a Arewa maso gabas, Babayo Liman ya bada sanarwar shiga PDP. Liman ya fadawa magoya bayansa a jihohin yankin su goyi bayan Atiku Abubakar
An roki AGF, Abubakar Malami ya gargadi Gwamnatin tarayya a kan Godwin Emefiele a wata wasikar Kayode, Maduabuchi, Ozoani, Nurudeen, Mohammed, da kuma Obegolu.
A jiya Gwamnan Jihar Ribas, Nyesom Wike, ya yaba wa Shugaban Kasa Muhammadu Buhari kan kokarin da ya ce Shugaban na yi ba kakkautawa wajen yaki da boko Haram.
Da farko an yi niyya Umar Musa Yar’adua ne zai zama shugaban yakin neman zaben Ibrahim Babangida. Amma a karshe Olusegun Obasanjo ya dauko Gwamnan ya gaje shi.
Muhammad Malumfashi
Samu kari