Muhammad Malumfashi
19994 articles published since 15 Yun 2016
19994 articles published since 15 Yun 2016
A gaban Uwargidar ‘dan takaran PDP a 2023, Hajiya Titi Abubakar, Bala Mohammed ya tabbatarwa mutanen jihar Bauchi cewa babu wata rigima da shi da Atiku Abubakar
Alkawarin da Bola Tinubu ya yi shi ne zai tafi da kowa idan ya yi nasara. Tinubu ya hadu da duka masu neman kujerun siyasa a jam’iyyar APC a ranar Lahadin nan.
Jagora a APC, Tunde Bakare ba zai goyi bayan Bola Tinubu a zaben shugaban kasa ba. Alamu sun nuna wannan a wata huduba da ya yi a ranar Lahadin nan da ta gabata
Babu mamaki nan gaba a daina yi wa Arewa gorin fetur domin Jihohin da ake tunanin za a iya samun danyen mai sun hada da Neja, Nasarawa, Borno, Yobe, Adamawa.
Ba tare da an yi wa mutane bayani ba, an wayi gari a sabuwar shekara, an fahimci an kara kudin sayen wuta. Kamfanin AEDC ya ce hukumar NERC ta ce a kara farashi
A wajen taron NESG Bola Tinubu mai takara a jam’iyyar APC ya gabatar da manufofin da yake da shi a bangaren tattalin arzikin kasa daga janye tallafi zuwa bashi.
Mamman Daura ya tona yadda aka tafka magudi, aka murdewa Muhammadu Buhari zabe. Malam Daura ya na ganin murdiyar PDP ce ta hana su nasara a 2003, 2007 da 2011
Da aka je kotu, an ji labari an yarda Shehu Umar ne wanda ya lashe zaben tsaida gwani na Sanata a Bauchi. Sauran wadanda aka yi kararsu sun hada da APC da INEC.
Za a ji Shugaban PCC na Imo bai yarda da Emeka Ihedioha ba, ya ce 'dan siyasar yana cikin wadanda ake ganin su na yaudarar ‘dan takaran PDP, Atiku Abubakar
Muhammad Malumfashi
Samu kari