Muhammad Malumfashi
19965 articles published since 15 Yun 2016
19965 articles published since 15 Yun 2016
Oladotun Ogunsanya ya bada labarin cewa ‘Yan damfara sun yaudari kakarsa, sun sace mata kudi. Da yake magana, Ogunsanya ya ce ‘Yan Yahoo sun sulale N800, 000.
Idan tayi nasara, Diezani Alison-Madueke za ta dawo da kayayyakinta da Hukumar EFCC ta karbe. Tsohuwar Ministar kasar ta shigar da kara a kotun tarayya a Abuja.
Za a ji labari Gwamnan jihar Ondo ya yi ikirarin Bola Tinubu zai lashe zaben shugaban kasa da za ayi. Rotimi Akeredolu ya fadawa mutanensa su yi APC sak a 2023.
Aliyu Sabi Abdullahi ya nuna babu wani rashin jituwa tsakanin Bola Ahmed Tinubu da Shugaban kasa, za a ji babu sabanin da aka samu tsakanin shi da Shugaban kasa
‘Yan fashi da makami sun sulale da N7m a shago da su ka aukawa wani mai sana’ar POS, sun harbe shi.‘Yan bindigan sun kuma bar mutane uku su na jinyar harbinsu.
Da ya je Kano, Muhammadu Buhari ya yi magana game da Boko Haram ke barna a 2015, ya ce akwai hannun wata kungiyar kasar waje da ke sha’awar ruguza Najeriya ne.
A jihar Ribas abin bai yi kyau ba, domin ‘Yan daba sun je kauyen ‘dan takaran majalisa, sun kona masa gida. Ezemonye Ezekiel-Amadi ya shaida haka a wani bidiyo.
‘Dan takaran Hope Democratic Party a zaben 2019 yana kalubalantar kujerar Muhammadu Buhari. Alkali ya yi watsi da karar, ya ki yarda ya tunbuke Shugaban Kasa
Muhammadu Buhari ya ziyarci Kano, domin bude wasu daga cikin ayyukan da gwamnatin tarayya da ta jiha suka yi. Buhari ya ziyarci Kano bayan ya kammala da Katsina
Muhammad Malumfashi
Samu kari