Muhammad Malumfashi
19841 articles published since 15 Yun 2016
19841 articles published since 15 Yun 2016
Fitaccen mawaki Naira Marley zai yi kwanaki a daure saboda mutuwar Mohbad. Kakakin ‘yan sandan reshen jihar Legas, SP Benjamin Hundeyin ya sanar da wannan.
Watakila za a tunbuke Bola Tinubu a kotu, amma a yafe masa laifinsa idan ya hau mulki. Tun 1999 aka fara bankado zargin da ake yi wa Bola Tinubu da ya nemi gwamna.
Farashin man fetur ya karye da N200 a kowane lita yayin da wani attajiri ya saukakawa talakawa. Ibrahim Jibrin Mohammed ya bude gidan mai, an saida fetur a N415.
Duk da gwamnati ta janye tsarin tallafin man fetur, layin motoci da babura sun dawo. Akwai alamun cewa farashi zai iya canzawa, shiyasa gidajen mai su ka rufe.
Jihohi sun karbi bashin Naira Biliyan 46 saboda a iya biyan ma’aikata albashi. Gwamnonin kasar nan sun ci bashin N5.8tr a gida da $4.35bn daga kasashen waje.
Babu mamaki a yau Alhamis, jama'a su samu karin bayani a kan Bola Tinubu. Bayan kwanaki kusan uku ana surutu kan takardun Bola Tinubu, Atiku Abubakar zai yi jawabi.
Jami’ar CSU ba su da masaniya a kan satifiket din da Bola Tinubu ya kai wa INEC, idan aka samu shugaban kasa da laifin da ake zarginsa, za a iya tunbuke shi.
Wasu da ake zargin 'yan banga ne sun yi awon gaba da ‘dan takaran LP a Anambra. Shugaban LP na kasa, Julius Abure, ya sha alwashin daukar mataki amma har yanzu shiru
An shiga cikin rudani a majalisar dattawan Najeriya a lokacin da ake bakin aiki. Wakilin Jihar Kaduna ya fadi ana kokarin tantance sababbin Ministocin kasar.
Muhammad Malumfashi
Samu kari