Muhammad Malumfashi
20016 articles published since 15 Yun 2016
20016 articles published since 15 Yun 2016
‘Dan APC ya zargi Muhammadu Buhari da kawo matsalar tattalin arziki. Magaji ya kawo shawara a tara masana tattalin arziki a tsara yadda za a ceto yankin Arewa
Alex Kadiri yana ganin babu dalilin da Yahaya Bello zai rike APC. Tsohon sanatan na Kogi bai goyon bayan tsohon gwamnansa ya maye gurbin Abdullahi Ganduje.
Ma’aikatan gine-gine sun tafi yajin-aikin kwana 3 daga yau. Kungiyoyi sun ce rayuwa tayi wahala amma an bar su cikin kunci tuni wasu gwamnatoci sun yi karin albashi.
Socio-Economic Rights and Accountability Project ta ce dole a biniki bashin da aka karbo a baya. Muhammadu Buhari ne shugaban kasa da Najeriya ta ci bashin.
APC, PDP da sauran jam'iyyu sun goge raini a jihohin da aka yi zaben cike gurbi. Jam’iyyar APC ta fi kowa tashi da kujeru masu yawa da aka gudanar a makon jiya.
Bayan zaben Sanatoci da aka yi, Musa Mustapha ne zai dare kujerar da Ibrahim Geidam ya bari. Kwamishinan sufurin na jihar Yobe suruki ne ga Ministan ‘yan sanda.
Yadda aka raba ragowar kujerun majalisa tsakanin PDP da APC a Kaduna. A kusan duka zabukan da aka shirya, jam'iyyar LP mai hamayya ce ta rika zuwa ta uku.
An kashe mai shekara 40 ya mutu a wajen zabukan cike gurbi da INEC ta shirya. Mutuwar wannan mutumi a wajen zaben cika gurbin da aka shirya ya jawo zanga-zanga.
EFCC ta ce akwai kungiyoyi da shugabannin addini dumu-dumu a harkar satar kudin jama’a. A lokacin da ake da malamai na Allah, akwai wadanda abin duniya ne gabansu.
Muhammad Malumfashi
Samu kari