Muhammad Malumfashi
20016 articles published since 15 Yun 2016
20016 articles published since 15 Yun 2016
Kungiya ta hada-kai an bugawa Musulman kurame Al-Kur’ani domin suyi addinin musulunci. Kurame da ke da matsalar ji sun samu damar karatun littafi mai tsarki.
Ana zargin an yi wani cushe a majalisar dattawa a kasafin kudin shekarar nan. Akwai wani kasafin kudin da aka amince da shi da ‘yan Najeriya ba su sani ba
An taba samun mace da ta hau kujerar Gwamna a tarihin kasar nan, yanzu mata 6 za su dare wannan kujera har da Akon Eyakenyi wanda Sanata ce a majalisar dattawa.
Sheikh Sa’id Aliyu Maikwano ya dauki wata matsaya da ta bambanta da ta sauran malamai, soki Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa yayin da rikicin Hisbah ta lafa a Kano.
Bayan auren mata 3 a lokaci guda, magidanci yayi harin karo amare 3 a Najeriya. Babban burin Tersugh Aondona a duniya bai wuce matasa su haifi yara akalla 35.
Babban mawakin duniyan ya rasa $600, 000 a sakamakon rashin nasarar Francis Ngannou a dambe. Anthony Joshua ya gwabje Francis Ngannou mai shekara 37.
EFCC ta ana neman Odoh Eric Ocheme da matar tsohon gwamnan babban bankin kasar, shi ake tunanin ya saci sa hannun Muhammadu Buhari taimaka aka yi sata CBN.
A jihar Kano, jami’an NSCDC sun damke ‘dan shekara 85 da zargin garkuwa da mutane. Idan dai gaskiya ne, da alamu tsufa tayi wa wannan mutumi gardama.
Za a ji Bola Tinubu ya gabatar da jawabin shiga sabuwar shekarar 2024. Shugaban kasa ya tabo batutuwa da yawa a jawabinsa, ya yi alkawarin kawo sauki
Muhammad Malumfashi
Samu kari