Muhammad Malumfashi
20180 articles published since 15 Yun 2016
20180 articles published since 15 Yun 2016
Gwamna Bala Mohammed na jihar Bauchi ya kai ziyara domin yin ta'azziya ga gwamnan Filato, Caleb Mutfwang bayan rasuwar Sheikh Sa'id Hassan Jingir.
Rahotanni sun ce wasu da ake zargin yan bindiga ne sun kai farmaki gidan Alhaji Yusha’u Ma’aruf da ke kauyen Zakirai, karamar hukumar Gabasawa a Kano a yau Asabar.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya kwakwara yabo da addu'o'i ga tsohon mataimakin shugaban kasa, Farfesa Yemi Osinbajo bayan cika shekaru 68 a duniya.
Shahararren jarumin fina-finan Kannywood, Abubakar Waziri ya ce da ba ya harkar fim, da ya zama malamin addini saboda yana da sha’awar gyaran al’umma.
Bayan kama tsohon gwamnan Akwa Ibom, Gwamnan jihar, Umo Eno, ya nesanta gwamnatinsa daga zargin rashawa na ₦700bn da EFCC ke yi wa Udom Emmanuel.
Idan ana zancen manyan makarantu na jami'a a duniya, ba a maganar na Najeriya. Akwai jami'o'i a Afrika da suke abin yabo da ya kamata a yi koyi da su a nan.
Shugaban Majalisar Dattawa, Godswill Akpabio, ya fadi rawar da marigayi Abba Kyari ya taka wurin cire Joy Nunieh daga mukamin shugabar rikon kwarya a hukumar NDDC.
Mataimakin shugaban majalisar dattawa, Sanata Barau Jibrin ya karɓi wasu jiga-jigan kungiyar malaman Kwankwasiyya guda 23 zuwa jam’iyyar APC mai mulki.
Babban bankin Najeriya watau CBN ya bullo da sabon tsarin da za a riƙa ɗaukarwa ƴan Najeriya kudi idan suka yi amfani da ATM suka cire N20,000 ko sama da haka.
Muhammad Malumfashi
Samu kari