Muhammad Malumfashi
20262 articles published since 15 Yun 2016
20262 articles published since 15 Yun 2016
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir Ahmad El-Rufai, ya fito ya gayawa duniya yadda shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya nemi ya yi aiki a gwamnatinsa.
Sanata Natasha ta shigar da shugaban majalisar dattawa, Sanata Akpabio da wasu Sanatoci kan zargin raina dokar kotu wajen dakatar da ita da aka yi a majalisa.
Magoya bayan Nasir El-Rufa'i sun i zargin cewa zaman Olu Agunloye a matsayin sakataren SDP zai ba gwamnatin Bola Tinubu damar yi wa jam'iyyar katsalandan.
A ranar Alhamis, 13 ga watan Maris, majalisar dokokin Najeriya za ta sake duba na tsanaki ga dukkanin bangarorin da kudirin harajin gwamnatin tarayya ya kunsa.
Bayan shafe shekaru ana rigima kan limancin masallaci, Kotu da ke Osun a yankin Iragbiji ta ci gaba da sauraron karar da ke tsakanin wadanda ke takarar kujerar.
Shugaban jam'iyyar APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje, ya tarbi wani jigoɓda ya dawo APC a jihar Oyo. Ya bayyana cewa jam'iyyar za ta kwato Osun, Oyo a hannun PDP.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasiru El-Rufai ya musanta raɗe-raɗin da ke yawo cewa rashin naɗa shi minista ne ya tunzura shi ya bar jam'iyyar APC.
Shugaban hukumar alhazai ta Najeriya, Sheikh Abdullahi Sale Pakistan ya ba da labarin yadda Sheikh Ahmad Tijjani Yusuf Guruntum ya ki karbar Naira miliyan 10.
Shugabar riko na LP, Sanata Nenadi Usman ta karyata jita-jitar cewa ta fice daga jam’iyyar zuwa jam’iyyar SDP mai adawa a Najeriya wanda Nasir El-Rufai ya koma.
Muhammad Malumfashi
Samu kari